Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Akalla mutane 33 sun rasa rayukansu yayinda yan bindiga suka kai mumunan hari kauyuka bakwai a jihar Katsina. Majiyoyi sun bayyana cewa yan bindigan sun kaiwa mutanen harin kwantan bauna inda gaba daua suka rasa yadda zasuyi.
Tirelolin Dangote biyu dauke da Siminta sun haddasa hadari wanda yayi sanadiyar rasa rayukan mutane shida a jihar Ogun ranar Asabar, 15 ga watan Febrairu, 2020.
Gwamnatin tarayya tayi alkawarin baiwa duk wani masanin kimiyan Najeriyan da ya samo maganin rigakafi a cutar Coronavirus kyautan kudi Milyan N36m.
Kotun kolin tarayya ta zabi ranar Talata, 18 ga watan Febrairu domin sauraron korafin Emeka Ihedioha, tsohon gwamnan jihar Imo da David Lyon, wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa kafin kwace kujerar ana saura kwanan daya
Fusatattun masu zanga-zanga da ake kyautata zaton yan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun kai hari gidan zababben gwamnan jihar Bayelsa, Duoye Diri, kan nasarar da kotun koli ta bashi bayan sallamar David Lyon na APC.
Hukumar gudanar da zabe ta kasa ta alanta Sanata Duoye Diri na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa kuma zata bashi shahadar nasarar zaben gwamnan Bayelsa.
Zanga-zanga ya barke a sassan Yenegoa, babbar birnin jihar Bayelsa kan shari'ar kotun kolin tarayya da ta hana rantsar da Cif David Lyon, a matsayin gwamnan jihar.
Akalla yan Najeriya 3188 aka yiwa kisan gilla a shekarar 2019 sakamakon rashin tsaron da ya addabi dukkan sassan kasar, wani rahoton lissafi ya bayyana bayan bibiya da tattara kashe-kashen da suka faru.
Ana saura awanni kasa da 24 da rantsar da sabon gwamna, kotun koli a ranar Alhamis ta fitittiki David Lyon a matsayin zababben gwamnan jihar Bayelsa tare da mataimakinsa, Biobarakuma Degi-Eremienyo matsayin wadanda suka lashe
Abdul Rahman Rashid
Samu kari