Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Karamin Ministan man fetir, Timipre Sylva, a ranar Litinin ya bayyana cewa soke nasarar zababben mataimakin gwamnan jihar bayelsa, Biobarakuma Degi-Eremiengo, da kotun koli tayi ya ja yana yunkurin kashe kansa.
Kotun kolin Najeriya ta dakatad da zaman sauraron shari'ar zaben gwamnan jihar Imo inda tsohon gwamna, Emeka Ihedioha, ya bukaceta ta sake duba hukuncin cireshi daga kujeraran gwamna.
An tsinci akalla gawawwaki 50 a harin da aka kai a kauyukan dake karamar hukumar Igabi a Jihar Kaduna. A wani tattaunawa da VOA tayi da wani mai gadin kauye, yace harin ya faru ne a safiyar Lahadi.
Za’a hukunta matar data yiwa danta mai kimanin shekara 12 mugun duka a kotu ranar Litinin, cewar daraktan hukumar kare hakkin bil adama na jihar Lagos, Biola Oseni.
Akalla mutane 3000 sun mutu kawo yanzu a sakamakon cutar coronavirus da ta barke a kasar Sin. Wannan cuta ta fito ne a Yankin Wuhan, kafin cutar ta fara zagaya Duniya.
Rahoto daga kasar Sin ya nuna cewa an samu karin mutane 202 wadanda suka kamu da cutar coronavirus da 42 na wadanda suka rasa rayukansu wadda ya kai adadin na masu dauke da cutar a birnin kasar Sin 80,026.
Kasar Tunisiya da da kasar Senegal sun tabbatar da bullar cutar Coronavirus na farko, hakan ya ya kai adadin kasashen da ta bulla a nahiyar Afrika biyar.
Kotun koli, a ranar Litinin, ta sake dage zaman sauraron bukatar jam'iyyar All Progressives Congress APC inda ta bukaci kotun koli ta sake duba shari'ar da ta yanke ranar 24 ga Mayun, 2019 inda ta kwace dukkan kujerun da yan
Kotun koli, a ranar Litinin, ta sake dage zaman sauraron bukatar jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da dan takararta Emeka Ihedioha na sake duba shari'ar zaben gwamnan jihar Imo.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari