Abdul Rahman Rashid
4129 articles published since 17 May 2019
4129 articles published since 17 May 2019
Sakamakon gwajin da aka yiwa wani likita wanda ya yi cudanya da mutum na farko wanda cutar coronavirus ta harba a jihar Kano ya tabbatar ba ya dauke da cutar.
An samu karin mutane 5 masu cuta mai toshe numfashi watau Coronavirus da suka samu sauki da afiya bayan kwashe kwanaki suna jinya a jihar Kwara da Akwa Ibom.
Gwamnatin tarayya ta bayar da sahalewarta a kan biyan Naira biliyan 200 domin bunkasa samuwar makamashi na iskar gas ga kamfanoni masu rarraba wutar lantarki.
Hukumar dakile yaduwar cututtuka a Najeriya, NCDC, ta ce tana fuskantar manyan kalubale a fagen yaki da cutar covid-19 wadda ta zamto alakakai a sassan duniya.
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane34 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Laraba
Bayan sallamar mutane 9 da aka sallama jiya da dare, ministan birnin tarayya, Muhammad Musa Bello, ya sanar da cewa an sake sallamar wasu uku da daren yau.
Duk da a baya-bayan nan an cafke wasu 'yan sanda yayin da suke karbar na goro a hannun al'umma, an sake cafke wani dan sandan yana wannan mugun hali a Legas.
An sallami masu cutar Coronavirus shida da sukayi jinya a jihar Osun bayan gwaji biyu daban-daban ya nuna cewa sun warke daga cutar. Gwamna jihar ya bayyana.
Ranar 14 ga Afrilun 2014, na daya daga cikin mafi munanan ranaku da ba za a manta da su ba a Najeriya musamman al'ummar mazauna babban birnin kasar nan Abuja.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari