Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Uwar kungiyar ’yan kabilar Ibo, Ohanaeze Ndigbo ta kasa da kasa ta yi Allah wadai da kasa yin magana a kan zargin ci gaba da mayar da al’ummar Ibo saniyar ware.
Ministan Kwadago da Samar da Ayyuka Dokta Chris Ngige ya bayyana cewa tunanin da al’ummar Ibo na cewa ana take hakkinsu tare da mayar da su saniyar ware a harko
Najeriya ta yi asarar N24.72bn ($ 60.14m) a cikin kwanaki 10 saboda haramcin hana amfani da Kafar sada Zumunta na Twitter a inda dokar ta fara aiki a ranar 5.
An ruwaito cewa wasu daga cikin iyayen daliban Islamiyya 136 da aka sace a makarantar Tanko Salihu dake karamar hukumar Rafi a jihar Neja sun kamu da rashin.
Jiragen Sojoji biyu sun hallaka sama da Shanu 1000 a hare-haren da suka kai garuruwan Fulani a kananan hukumomin Keana da Doma na jihar Nasarawa, cewar Fulani.
Babban hadimi na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Garba Shehu, a ranar Litinin, ya ce wasu mutane sun yi bakin cikin ganin Shugaba Muhammadu
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammad ya kaddamar da shirin bada jari wa mata da matasa karkashin shirin gwamnatinsa na Kaura Empowerment KEEP.
Hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa, (NDLEA) ta kwato kwalaben kodin har guda dubu 100,000, masu nauyin kilo 15,325 a tashar jiragen ruwa na Onne da
Gwamnatin Jihar Zamfara ta dakatar da Sarkin Zurmi Alhaji Atiku Abubakar Muhammad daga kan karagar sarauta saboda zargin hannu a ayyukan ‘yan bindiga a masaraut
Abdul Rahman Rashid
Samu kari