Lokutan tashi da isowar jiragen kasa a tashar jirgin kasa ta Rigasa da Kubwa a ranakun litinin zuwa asabar (I)

Lokutan tashi da isowar jiragen kasa a tashar jirgin kasa ta Rigasa da Kubwa a ranakun litinin zuwa asabar (I)

- KA yana nufin Kaduna-Abuja

- AK yana nufin Abuja-Kaduna

- Mutane da yawa suna rasa jirgi saboda rashin sanin lokaci

Lokutan tashi da isowar jiragen kasa a tashar jirgin kasa ta Rigasa da Kubwa a ranakun litinin zuwa asabar (I)
Lokutan tashi da isowar jiragen kasa a tashar jirgin kasa ta Rigasa da Kubwa a ranakun litinin zuwa asabar (I)
Asali: Twitter

Mun fara zaqulo muku lokutan tashi da saukar jiragen kasa dake zirga-zirga daga Abuja zuwa Kaduna zuwa Abuja, da ma na sauran jihohi da suka shafe ku.

Lokutan tashi da isowar jiragen kasa a tashar jirgin kasa ta Rigasa da Kubwa a ranakun litinin zuwa asabar.

A tashi na farko, jirgin kasa mai lamba KA1 zai tashi daga Rigasa da karfe 6:40am sannan ya tsaya a Kubwa da karfe 8:28am. Zai kara tashi daga Kubwa da karfe 8:31am, ya tsaya a Idu da karfe 8:43am.

Jirgi mai lamba KA2 zai tashi daga Rigasa da karfe 10:35am, ya tsaya a Kubwa da karfe 12:59pm. Zai kara tashi daga Kubwa da karfe 1:04pm, ya tsaya a Idu da karfe 1:20pm.

DUBA WANNAN: Bayan da Access bank ya hadiye bankin Diamond, kasuwar hada-hadar hannayen jari ta daga

Jirgi mai lamba KA3 zai tashi daga Rigasa da karfe 2:00pm, ya tsaya a Kubwa da karfe 3:58pm. Zai sake tashi daga Kubwa da karfe 4:03pm, ya tsaya a Idu da karfe 4:16pm.

Jirgi mai lamba KA4 zai tashi daga Rigasa da karfe 6:00pm, ya tsaya a Kubwa da karfe 8:04pm. Zai kara tashi daga Kubwa da karfe 8:07, ya tsaya a Idu da karfe 8:20pm.

Shafin NAIJ.com Hausa ne ya koma LEGIT.ng Hausa.

Latsa kuga sabuwar manhajar Legit.ng Hausa a wayarku ta salula: https://play.google.com/store/apps/details?id=ng.legit.hausa&hl=en

Shafukanmu na dandalin sada zumunta sune:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng