Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar hallaka wasu kwamandojin Boko Haram bayan sun kai hare-hare a jihar Borno.
Limamin darikar Tijjaniya, Sheikh Sani Abdulkadir, wanda aka fi sani da Sheikh Sani Khalifa Zaria ya fada wa kotu abin da ya sani game da shirin juyin mulki.
Wani mutumi da ya samu rauni a harin da sojoji suka kai yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja ya bayyana cewa yayansa uku aka kashe a harin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda kwanton bauna a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar dakile wani mummunan hari da yan ta'adda suka yi yunkurin kai wa sasaninsu s Yobe, suk tura akalla 50 zuwa lahira.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zargin barayin daji ne sun kashe dan Fulani mai kiwo da ya yi kokarin hana su sace masa shanu a karamar hukumwar Gwarzo, jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar na ta samu nasarar gano wasu wurare da ake kera makamai biyu a jihar Filato inda aka kama manyan makamai.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a jihar Borno. Fafatawar ta jawo an rasa rayuka tsakanin bangarorin guda biyu.
An gurfanar da malamin addinin Musulunci da ake zargi yana da hannu a ynkurin kifar da shugaban kasa Tinubu. Ya bayyana cewa ya karbi N10m domin addu'a.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari