Labarin Sojojin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wata marya ta rasa rayuwarta tana cikin gida a lokacin da Boko Haram da sojojin kasar nan suke gwabzawa a jihar Borno.
Matashi ma fafutuka a kafafen sada zumunta Justice Crack ya musanta zargin Ministan Tsaro Christopher Musa cewa ya umarci sojoji su cire nama daga abincinsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi zama na musamman da hafsoshin tsaron Najeriya a fadar shugaban kasa tare da jami'an leken asiri, Ribadu da sauransu.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasarar cafke wata 'yar kasar Chadi mai safarar miyagun kwayoyi ga 'yan ta'adda.
An samu barkewar cutar amai da gudawa a wani sansanin 'yan ta'addan ISWAP da ke jihar Borno. Barkewar cutar ta jawo mayaka da dama sun sheka zuwa barzahu.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwammatin tarayya ta sake duba albashin sojoji domin inganta walwalarsu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Rahotanni da suka fito daga jihar Borno sun nuna cewa soja daya ya rasu bayan wani farmaki da 'yan ISWAP suka kai sansanonin soji da asibitin jami'an tsaro.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari