Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojin Najeriya sun dakile shirin garkuwa da mutane a Kogi, sun kashe dan ta’adda tare da kwato makamai da harsasai masu yawa bayan musayar wuta mai tsanani.
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
Ministan Tsaro a Najeriya, Christopher Musa, ya gargadi cewa duk wanda ke shirin juyin mulki a kasar yana mai cewa hakan ɓata lokaci ne kawa suke yi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa da ke jihar Borno. An lalata kayayyakin 'yan ta'addan.
Wasu ‘yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari fadar Sarkin Yashikira da ke jihar Kwara inda suka sace mata da yara tare da ƙona wasu sassan fadar.
Rundunar Operation Hadin Kai da ke aiki a Arewa maso Gabas ta bayyana cewa tana shirye domin magance barazanar Boko Haram a lokacin babbar sallah.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matan jami'an da ake zargi suna da hannu a shirin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu sun nemi a yi adalci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari na 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda da dama.
Sojojin Operation Whirl Stroke sun dakile yunkurin tada rikici a zaben fitar da gwani na APC a Benue tare da kama mutum guda da kwato bindiga da harsasai.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari