Labarin Sojojin Najeriya
Rahotanni sun ce wasu ’yan bindiga sun nada sabon kwamanda bayan mutuwar Kachalla Iliya Mai Rasha, yayin da ake zargin an kakaba haraji kan kauyuka a Tsafe.
A labarin nan za a ji yadda dakaru suka kama wasu matasa da ake zargi da hallaka shugaba a jihar Imo, sannan sun sai sojoji har inda aka birne shi.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
Rahotanni sun ce ‘yan bindiga sun kashe sojoji shida tare da sace fiye da mutum 70 bayan sun kai hari Kasuwar Daji a karamar hukumar Kaura Namoda ta jihar Zamfara.
Rundunar sojin Najeriya ta ceto Laftanar Kanar Ofor Amobi da wani farar hula bayan kwanaki 10 ana samame a dazukan Enugu, yayin da masu garkuwa suka tsere.
Hedikwatar Tsaro ta ce dakarun Najeriya sun kashe sama da 'yan ta'adda 102, sun ceto mutum 393 da aka sace tare da cafke masu laifi 345 a watan Yuli.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta sanar da cewa akwai lokutan da ya dace a rika amfani da sojoji a yayin zaben Najeriya.
Mazauna Kurudu sun bayyana yadda aka kashe Kanal Abdulrazaq Ude a babban birnin tarayya Abuja, yayin da surukinsa ya ce kisan shiri ne ba yunkurin garkuwa ba.
Masu amfani da shafin X sun yi alhinin rasuwar Kanal Abdulsalam Ude, suna yabonsa a matsayin malamin Alkur'ani kuma gogaggen jami'in leken asiri.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari