Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun kai farmakin sama kan maboyar ‘yan ta’adda a Yankuzo, jihar Zamfara, inda aka kashe mayaka da dama tare da raunata wasu.
Gwamnatin Tarayya ta amince da sabon tsarin albashi na sojoji, inda mafi girman adadin Janar ya kai N29.75m a shekara, wato kusan N2.48m a duk wata.
Solomon Dalung ya bukaci Christopher Musa ya gabatar da hujjojin zargin cewa Nasir El-Rufai ya shirya kisan al’ummar Kudancin Kaduna da gangan a lokacinsa.
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce za a saki wadanda bincike ya tabbatar ba su da hannu a zargin shirin juyin mulki, yayin da ake ci gaba da gurfanar da wasu.
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce faɗin dajin Sambisa na ƙara wahalar da ayyukan ceto, yana mai cewa yankin yana da girman da ya kai Belgium.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya tabbatar da cewa an gurfanar da wadanda aka kama kan zargin shirya hambarar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a gaban kotu.
Ministan tsaro Christopher Musa ya fadi yadda dakarun soji ke ceto mutanen da aka sace ba tare da kashe 'yan ta'adda ba ta hanyar katse musu hanyoyin abinci da fetur
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce Najeriya ta yi galaba kan ta’addanci, yana mai cewa hare-haren ’yan ta’adda sun ragu kuma garkuwa da mutane ya fi yawa yanzu.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya gargadi gwamnoni kan rabon babura a matsayin tallafi, ya ce ’yan ta’adda na iya amfani da su wajen zirga-zirga da hare-hare.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari