![Riƙakken 'dan damfara da ya yi shekaru 2 yana karyar shi Soja ne ya shiga hannu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fe531bac34529dae.jpeg?v=1)
Labarin Sojojin Najeriya
![Riƙakken 'dan damfara da ya yi shekaru 2 yana karyar shi Soja ne ya shiga hannu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fe531bac34529dae.jpeg?v=1)
![Sojoji sun ragargaji yan bindigan da suka fitini Kaduna, sun kashe manyan miyagu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![Hedkwatar tsaro ta jero mutanen da ake shirin kai wa hari a lokacin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b71f2e79dccf40a6.jpeg?v=1)
![Sojoji sun samu gagarumar nasara a kan Boko Haram bayan gwabza kazamin fada](https://cdn.legit.ng/images/360x203/91eeef5ac6f25d28.jpeg?v=1)
![Yaki zai dauki zafi, sojoji sun bankado babban abin da ya kawo 'yan bindiga Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ad548893768cf9eb.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan an tsinci gawar sojan Najeriya a cikin daki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/337091a53a7c2462.jpeg?v=1)
![Sojoji sun cafke masu tayar da fitina a Filato, sun kama tulin makamai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e1241f3015a733f.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cafke miyagu takwas da ake zargi aikata manyan laifuffuka a jihar Filato dauke da tarin makamai, ana neman wasu ruwa a jallo.
![Babban hafsan tsaro ya ba kwamandoji umarni ana shirin fara zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ca70439effe0274.jpeg?v=1)
Babban hafsan tsaron Najeriya, Laftanar Janar Christopher Musa, ya umarci kwamandojin da ke yaki da satar man fetur su kawo karshen matsalar nan da mako biyu.
![Majalisa ta gayyaci shugabannin tsaro kan umurnin da shugaba Tinubu ya ba da](https://cdn.legit.ng/images/190x107/332ff18d75e8032b.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta gayyaci wasu daga cikin shugabannin tsaron Najeriya su mata bayani bayan shugaban kasa Bola Tinubu ya ba sojoji umurnin fara noma.
![Ana batun zanga zanga, Shugaba Tinubu ya ba jami'an tsaro wani umarni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e0cf029c2c379e28.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci babban hafsan tsaro na kasa ya tabbatar ya kawo karshen satar mai da fasa bututun mai cikin kankanin lokaci.
![Dakarun sojoji sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram, sun ceto mutum 57 da suka sace](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf9ea80cd4441714.jpeg?v=1)
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kubutar da wasu mutum 57 da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a dajin Sambisa. Sojojin sun kuma hallaka 'yan ta'adda.
![‘Yan ta’adda na shirin kai hare hare kan muhimman gine gine a Najeriya, inji DHQ](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b26042d6972baa24.jpeg?v=1)
Hedikwatar tsaro ta DHQ a jiya Alhamis ta ce sojoji sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata wasu muhimman kadarorin Najeriya. DHQ ta yi karin haske.
![Yan bindiga sun gwabza fada, hatsabibin mai garkuwa da mutane ya sheka lahira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c0ba287d094bcb4.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
![Plateau: An kashe mataimakin kwamandan rundunar sojojin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3006288afb9ea0fc.jpeg?v=1)
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato sun nuna cewa ƴan bindiga sun hallaka mataimakin kwamandan rundunar sojin Operation Save Haven.
![Sojoji sun ragargaji 'yan ta'adda a jihohi, sun kwato makamai da dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar hallaka yan ta'adda a jihohin Anambara, Katsina da Oyo. Ta kwato tarin makamai da kama dan ta'addan da ake nema ruwa a jallo.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari