Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Operation Fansan Yamma sun ceto wanda aka yi garkuwa da shi a Kaduna tare da kashe ɗan ta’adda a wani samame da suka yi a jihar Sokoto.
A labarin nan za a ji cewa rundunar operation hadin kai ta samu tallafin mafarauta inda aka gano maboyar wasu yan ta'adda da ke jinya a jihar Adamawa.
A labarin nan za a ji cewa rundunar sojojin Najeriya sun yi nasara a kan wasu kasurguman yan ta'adda a Kebbi, Zamfara da Sokoto bayan an yi kazamin artabu.
An kashe ’yan bindiga 24 bayan jami’an tsaro sun dakile yunkurin yin garkuwa da mazauna Gidan Bawa a Bakori, Jihar Katsina, tare da kwato shanu 19.
Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
An kashe mutane sama da 20 a wani hari da aka kai ƙauyen Binper a Mangu, Plateau, yayin da wasu suka samu raunuka kuma ake neman mutanen da suka ɓace.
A baya, mun kawo labarin cewa rundunar sojin Najeriya ya kai daukin gaggawa zuwa jihar Zamfara inda yan bindiga suka budewa matafiya wuta da zummar sace su.
A labarin nan za a ji cewa tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya bayyana dalilinsa na kin tsoma baki kan kashe Vatsa.
Ana fargabar 'yan ta'addan Lakurawa sun kashe sojoji hudu yayin da sama da 300 daga cikin ‘yan ta’addan suka kai hari Kebbe a jihar Sokoto. Sun yi sace-sace.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari