![Harkar arziki: Kasar Gabon tana zawarcin Dangote yayin da gwamnatin Najeriya ke tuhumarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a18a9c831560b10e.jpeg?v=1)
Labaran Duniya
![Harkar arziki: Kasar Gabon tana zawarcin Dangote yayin da gwamnatin Najeriya ke tuhumarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a18a9c831560b10e.jpeg?v=1)
![Ana saura kwana 10 ayi zanga zanga, Tinubu ya dawo Najeriya bayan kammala taron AU](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9c4de09f53e79086.jpeg?v=1)
![Shahararrun 'yan wasan Afrika: Abin da ya kamata ku sani game da Oshoala da Nkwocha](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d050177986cbb4b2.jpeg?v=1)
![Zanga zanga ta tsananta: Shugaban ƙasa ya kori ɗaukacin ministocinsa ya bar mutum 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/edc789ebb315e5b5.jpeg?v=1)
![Wayas: Gawar tsohon shugaban majalisar dattawa da ya mutu a Landan ta iso Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/831eee96b4197a84.jpeg?v=1)
![Jam'iyyar Labour ta karbe mulkin Birtaniya, Keir Starmer ya zama sabon firaminista](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d73b92c3a26bb7e1.jpeg?v=1)
![Bayan shafe shekaru 15 a gidan yari, kotu ta saki wani mutum ba tare da shari'a ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Wata babbar kotu dake jihar Legas ta buƙaci gidan yarin Kirikiri da ya sallami wani mutum mai suna Adeshina bayan kwashe shekaru 15 a garƙame ba tare da tuhuma ba.
![Najeriya ta samu kwangila daga Saudiya, za a riƙa fitar da nama da waken soya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ba117eb6e08fe5a.jpeg?v=1)
Domin bunkasa tattalin arziki, Najeriya ta sanar da kulla yarjejeniyar kasuwanci da kasar Saudiya na fitar da jan nama da waken soya a duk shekara.
!['Yan ta'adda sun kashe sojoji 21 a harin kwanton ɓauna, gwamnatin Nijar ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/914528cf24c1e188.jpeg?v=1)
Wani harin kwanton bauna da wasu ‘yan ta’adda suka kai a Jamhuriyar Nijar ya yi sanadin mutuwar sojoji 21 a kusa da iyakar kasar da Burkina Faso a ranar Talata.
![WHO: Adadin mutanen da ke mutuwa a shekara saboda shan barasa ya kai miliyan 2.6](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fd9b3f2e891bd0cf.jpeg?v=1)
Wani sabon rahoto daga Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ya nuna cewa mutane miliyan 3 ne ke mutuwa a kowace shekara sakamakon kwankwaɗar barasa da miyagun ƙwayoyi.
![Duk da ikirarin gidansa 1 tak, an gano El Rufai ya mallaki gidan $193,084 a Dubai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/03a575e126f84401.jpeg?v=1)
A ranar Litinin ne aka bayyana sunan El-Rufai a jerin wasu manyan 'yan siyasar Najeriya (PEPs), da jami'an tsaro da suka mallaki kadarori masu tsada a kasar Dubai.
![Mahaifiyar fitaccen ɗan wasan ƙwallon duniya, Pele, ta rasu tana da shekara 101](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6e11b78a725b862b.jpeg?v=1)
Allah ya yi wa mahaifiyar mahaifiyar fitaccen dan wasan kwallon kafa na Brazil, Pele, Celeste Arantes rasuwa tana da shekara 101. Ta rasu a ranar Juma'a a Brazil.
![Majalisa ta haramta sanya hijabi da bukukuwan murnar Sallah a ƙasar Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/75f2308ea852718e.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tajikistan karkashin jagorancin Emomali Rahmon ta zartar da dokar da ta haramta mata sanya hijabi, da yara yin bukukuwan babbar Sallah.
!["Ba za mu saurarawa Isra'ila ba, ba za mu daga kafa ba," Inji Shugaban Hezbollah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3cf23dfeb89690c8.jpeg?v=1)
Kungiyar gwagwarmaya ta Hezbollah da ke Lebanon ta ce duk wasu nau'in tsoratarwa da yada labaran yaki a Isra'ila da kawayenta ba zai girgiza su ba.
![Rancen dala biliyan 1.5: Manyan dokokin da bankin duniya ya kafawa Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e4070f93ee9c1a5e.jpeg?v=1)
Bankin duniya ya kafawa Najeriya manyan sharudda kafin ya ba ta rancen dala biliyan 1.5. Bankin Duniya ya ce zai iya soke rancen kudin idan aka karya dokokin.
Labaran Duniya
Samu kari