
Labaran Duniya







A wani salo da ba a saba gani ba, kasar Faransa na rokon Morocco da ta yi hakuri ta karbi tallafin Yuro miliyan biyar da ta yi niyyar ba ta bayan girgizar kasa.

Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.

Wani mutumi mai shekara 50 a duniya wanda ya girgizar ƙasar Morocco ta ritsa da shi ya bayyana halin da ya tsinci kansa a ciki na zaɓin ceto iyayensa ko ɗansa.

Har yanzu ana ci gaba da aikin ceto nemo mutanen da girgizar ƙasar da ta auku a ƙasar Morocco ta rutsa da su. A yanzu haka an tabbatar da cewa mutane 2,497 ne.

An samu girgizar ƙasa mai ƙarfin gaske a ƙasar Morocco wacce ta auku a cikin tsakar daren ranar Juma'a, 8 ga watan Satumban 2023. Mutane da dama sun halaka.

Wata matashiya yar Najeriya ta mutu a cikin jirgin Egypt Air a hanyarta ta zuwa Landan, kasar Birtaniya. Yan uwan marigayiyar sun koka kan rashin samun bayani.

Fitaccen mawakin nan na Senegal, Akon, ya ba matasa shawara kan yadda zai ci gaba da zama mai arziki. Bidiyon shawarar ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.

Sojojin juyin mulkin Gabon, sun sanar da cewa sun bai wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo 'yancin zuwa duk inda ya ga dama a fadin duniyar nan domin neman.

Wani mutumi da ke zaune a Canada ya saki bidiyon wani gida a TikTok yana mai nunawa mabiyansa cikin gidan da yake zaune da iyalinsa. Yana biyan N778k duk wata.
Labaran Duniya
Samu kari