Labaran Duniya
Fitaccen jarumin fina-finai na masana'antar Nollywood, Joseph Momodu ya tabbatar da kammala daukar horo tare da zama cikakken soja a kasar Amurka.
Gwamnatin kasar Denmark ta bayyana cewa zA ta duba yiwuwar kafa wata doka da za ta haramta kiran sallah da lasifika a masallatan kasar gaba daya.
Amurka da Iran sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ake fatan ta zama hanyar samar da zaman lafiya a tsskaninsu, sai dai tana fuskantar barazana.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya kaddamar da wani babban jirgin yaki da ke mafi girma a tarihin kasar. YA ce somin tabi ne kera babban makamin.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Accord a zaben shekarar 2027, Gbenga Olawepo Hashim, ya yaba kan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna yiwuwar sake kai hari a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce zai yi hakan idan bai gamsu da yarjejeniyar ba.
Labaran Duniya
Samu kari