Labaran Duniya
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya karbi tawagar kasar Pakistan, wacce ta kai ziyara birnin Tehran son isar da sakon Amurka da lallashin kasar.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada bukatar biyanta diyyar duka barnar da aka kata a yakin da ta yi da Amurka, ta zargi Sausiyya da wasu kasashe hudu.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pazeshkian ya ce bin tsarin kasa da kasa daga bangaren Amurka ne kadai zai bada damar warware matsalar Gabas ta Tsakiya.
Tawagar Amurka ta tattaunawa da takwararta ta Iran a birnin Islamabad na Pakistan. Yayin tattaunawar Amurka ta mika bukatarta ga Iran don cimma yarjejeniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar lalata jiragen ruwan yakin Jamhuriyar Musulunci ta Iran idan suka tunkari dakarun sojojin kasarsa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Labaran Duniya
Samu kari