Labaran Duniya
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rundunar sojojin Isra'ila ta hukunta wasu sojojinta kan wulakanta mutum mutumin mamar Yesu Almasihu a Lebanon. An tura sojojin zuwa gidan kurkuku.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Ukraine. Vladimir Putin ya nuna cewa nan ba da jimawa ba, yakin zai zo karshe.
Tsohon shugaban kasa a Botswana, Festus Mogae, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya mutu ne bayan ya kwashe lokaci yana jinya ta rashin lafiya.
Iran ta harba makamai kan jiragen ruwan yakin Amurka a yankin Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya sa sojojin Amurka suka mayar da martani tare da lalata jirage shida.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi barazana ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce Amurka za ta kai hare-hare masu muni idan ba a cimma yarjejeniya ba.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yi barazana ga kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Trump ya gargadi Iran kan batun tattaunawar da ake son yi.
Labaran Duniya
Samu kari