Labaran Duniya
Wata mata mai hidimar addinin Kirista ta jikkata bayan wani Bayahude ya kai mata hari kusa da Mount Zion a birnin Jerusalem, lamarin da ya tayar da kura sosai.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi kalamai masu kaushi kan shugaban gwamnatin Jamus. Donald Trump ya caccake shi, kan sukar yaki da Iran.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta bayyana cewa akalla Dala biliyan 25 sun bata a yakin da kasar da shafe sama da wata daya tana yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Hukumomin kasar Amurka na ci gaba da bincike kan harin da wani dan bindiga, Cole Tomas ya kai taron yan jaridar White House da Shugaba Trump ya halarta.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donadl Trump, ya yi magana kan batun kai hari kan Iran da makamin nukiliya. Shugaba Trump ya bayyana cewa ba ya bukatar ya yi amfani da shi.
Labaran Duniya
Samu kari