Labaran Duniya
Sarkin Norway Harald V ya rasu yana da shekaru 89 a duniya bayan shekaru 35 yana mulki, inda ɗansa Haakon ya gaje shi a matsayin sabon sarkin ƙasar.
Ratko Mladic, tsohon janar na Bosniya da aka yankewa hukuncin daurin rai da rai kan kisan kare dangi da laifukan yaki, ya mutu yana da shekaru 84.
Wani babban jami’in Iran ya ce ƙasar na fuskantar ƙarancin man fetur saboda ƙarancin samarwa a cikin gida da kuma killace tashoshin ruwa da Amurka ta sanya
Shugaban Jamhuriyar Musulunci ta Iran Masoud Pezeshkian ya yi kira ga ƙasashen Musulmi su ƙarfafa haɗin kai, tsaron yankin da tallafawa Falasɗinawa.
Mataimakin Shugabann kasar Tanzania, Emmanuel Nchimbi, ya yi murabus daga mukaminsa bayan rahotannin rashin jituwa da Shugaba Samia Suluhu Hassan
Tsohon babban Muftin Syria Ahmad Hassoun ya samu hukuncin daurin rai da rai kan laifukan yakin basasar kasar, ciki har da tunzura kisa da kare ayyukan sojoji.
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya amince cewa al’ummar kasar na fuskantar matsaloli da dama yayin da Amurka ke kara tsaurara takunkuman tattalin arziki.
Shugaban Kamaru Paul Biya mai shekaru 93 ya dawo gida bayan kwanaki 73 a Switzerland, yayin da doguwar rashin bayyanarsa ta haifar da tambayoyi kan lafiyarsa.
Hadaddiyar Daular Larabawa ta dakatar da huldar kasuwanci da Iran yayin da tashin hankali ke karuwa, bayan hare-haren jiragen ruwa da barazanar fadada yakin.
Labaran Duniya
Samu kari