Labaran Duniya
Shugaba Donald Trump ya musanta karancin makaman Amurka, ya gargadi masu fallasa bayanan sirri, bayan tabbatar da cewa kasar na kara samar da sababbin makamai.
Hukumomi sun cafke wani matashi a kusa da filin wasan Gulf na shugaban Amurka, Donald Trump, kwanaki kadan kafin ya kai ziyara, za a gurfanar da shi.
Sojojin Isra’ila biyu sun mutu, yayin da wasu bakwai suka jikkata bayan fashewar bam a wani gini da aka yi wa tarko a kudancin Lebanon a Gabas ta Tsakiya.
Farfesa Rabia Sa’id ta jami'ar BUK da ke Kano ta ce nadin da aka yi mata a kwamitin Majalisar Dinkin Duniya kan illolin yaƙin nukiliya ba sabon abu ba ne.
Shugaba Donald Trump ya ce yarjejeniya kan bude mashigin Hormuz na iya kulla nan da Laraba, amma ya gargadi Iran da hari mai tsanani idan tattaunawa ta gaza.
Iran ta karyata rahotannin da ke cewa Shugaba Massoud Pezeshkian ya yi murabus, tana mai cewa jita-jitar karya ce da ake yadawa domin kawo cikas ga haɗin kan ƙasa.
Kwamitin Zaman Lafiya karkashin jagorancin Amurka ya ce Isra’ila ba za ta janye daga Gaza ba sai Hamas ta kammala ajiye makamanta. Israila ta kashe Falasdinawa.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce Iran na da zabin kulla yarjejeniya ko mika wuya gaba daya, yayin da Tehran ta musanta cewa ana tattaunawa.
Iran ta ce ba ta shiga wata tattaunawa da Amurka ba, duk da cewa Donald Trump ya ce za a fara tattaunawa domin kawo karshen yakin da ya shafe watanni shida.
Labaran Duniya
Samu kari