Abuja-Kaduna Rail Services: Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar

Abuja-Kaduna Rail Services: Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar

- Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar

- Wannan ne kashi na biyu a rukuninn lokutan

- Kashi na uku na nan tafe

Abuja-Kaduna Rail Services: Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar
Abuja-Kaduna Rail Services: Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar
Asali: Depositphotos

Ga kashi na biyu na lokutan tashin jiragen kasa dake zirga-zirga daga Abuja-Kaduna da dawowa.

Lokutan tashin jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna a ranakun litinin zuwa asabar.

Jirgin farko mai lamba AK1 zai tashi daga Idu a daidai karfe 7:00am, ya tsaya a Kubwa da karfe 7:14am. Sannan ya kara tashi daga Kubwa da karfe 7:17am, ya tsaya a Rigasa da karfe 9:15am.

Jirgi mai lamba AK2 zai tashi daga Idu da karfe 9:50am, ya tsaya a Kubwa da karfe 10:02am. Sannan ya tashi daga Kubwa da karfe 10:07am, ya isa Rigasa da karfe 12:01pm.

DUBA WANNAN: Tiriliyan kusan ukku aka kashe a bana a ragin kudin mai, duk da Buhari ya cire tallafin

Jirgi mai lamba AK3 zai tashi daga Idu da karfe 2:20pm,ya tsaya a Kubwa da karfe 2:36pm. Sannan ya tashi daga Kubwa da karfe 2:41pm, ya tsaya a Rigasa aka karfe 5:00pm.

Jirgi mai lamba AK4 zai tashi daga Idu da karfe 6:00pm, ya tsaya a Kubwa da karfe 6:12pm. Sannan ya tashi daga Kubwa da karfe 6:15pm, ya tsaya a Rigasa da karfe 7:56pm.

Shafin NAIJ.com Hausa ne ya koma LEGIT.ng Hausa.

Latsa kuga sabuwar manhajar Legit.ng Hausa a wayarku ta salula: https://play.google.com/store/apps/details?id=ng.legit.hausa&hl=en

Shafukanmu na dandalin sada zumunta sune:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng