Har yanzu duniya na qara Allah wadai da kisan da Boko Haram suka yi wa sojin Najeriya

Har yanzu duniya na qara Allah wadai da kisan da Boko Haram suka yi wa sojin Najeriya

- Majalisar dinkin duniya ta tur da harin da boko haram ta kaiwa sojojin Najeriya

- Ta mika sakon ta'azziya ga Najeriya da iyalan wadanda rasu

- Sun shirya kai hare hare a gurare da dama bayan Matele

Har yanzu duniya na qara Allah wadai da kisan da Boko Haram suka yi wa sojin Najeriya
Har yanzu duniya na qara Allah wadai da kisan da Boko Haram suka yi wa sojin Najeriya
Asali: UGC

Sakataren Majalisar dinkin duniya Antonio Guterres yayi tur da harin da boko haram ta kaiwa sojojin Najeriya musamman a jihar Borno.

Guterres ya mika sakon ta'aziyyar sa ga Najeriya da kuma iyalan wadanda suka rasa rayukan su.

A satin daya gabata ne aka kaiwa sansanin sojin Najeriya dake Matele hari inda sojoji da dama suka rasu.

DUBA WANNAN: Kada ka sake ka leko mana qasa, an gargadi Yariman Saudiyya kan taron G20

Majalisar tace rahoto ya bayyana cewa sun shirya kai hare hare a gurare da dama bayan Matele.

Shugaban kasa Muhammad Buhari yayi kokari wajen kawo karshen masu kai hare hare a arewa maso gabacin kasar nan wanda boko haram suka kafa shekaru 10 da suka wuce.

Sanarwa: Shafin Naij.com Hausa shine yanzu ya koma Legit.ng Hausa, don inganta muku zafafan labarai dama kayatarwa

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng

Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng