Pastor ya dauki azumin kwana 40 don koyi ga Annabi Isa, ya mutu ba'a sha ruwa ba

Pastor ya dauki azumin kwana 40 don koyi ga Annabi Isa, ya mutu ba'a sha ruwa ba

- Wani malamin coci ya mutu bayan yayi azumin kwana 30

- Malamin cocin yabar gida tun a 17 ga wata Yuni

- Mutumin kirki ne wanda yake riko da addinin sa

Pastor ya dauki azumin kwana 40 don koyi ga Annabi Isa, ya mutu ba'a sha ruwa ba
Pastor ya dauki azumin kwana 40 don koyi ga Annabi Isa, ya mutu ba'a sha ruwa ba
Asali: Facebook

Wani malamin coci mai suna Alfred Ndlovu a Africa ta Kudu ya rasu a bisa rashin abinci mai gina garkuwa jiki.

Ndlovu yayi alkawarin yin azumi 40 don ya kwaikwayi Allan su, annabi Isa, wanda aka ce haka yayi, sai dai ya rasu bayan yakai azumi na 30.

Wannan malamin coci mai shekaru 44 ya bar gida a ranar 17 ga watan Yuni inda ya fantsama ya shiga daji don gudanar da bauta.

DUBA WANNAN: An sako Kamsilolin Katsina

Ndlovu ya rasu a cikin kwanaki 30 da fara gudanar da ibadar shi inda wasu mutane suka samu gawarshi a cikin jeji inda suka kira jami'an yan sanda.

Malamin cocin mutum ne mai kyautatawa iyalan shi da kuma mutanen yankin sa,yana da ibada wanda mutuwar shi ta bawa kowa mamaki

Sanarwa: Shafin Naij.com Hausa shine yanzu ya koma Legit.ng Hausa, don inganta muku zafafan labarai dama kayatarwa

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng

Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng