An sace inji sukutum a iyapot na kasar nan, wanda sai dashi jirgin sama zai sauka, abin kunya!

An sace inji sukutum a iyapot na kasar nan, wanda sai dashi jirgin sama zai sauka, abin kunya!

- An sace abinda yake taimakawa jirgi wajen sakkowa kasa

- Gwamnati ta sai abun kwanaki kadan da suka gabata

- Muna kokari wajen kawo gwara a filin saukar jiragen

An sace inji sukutum a iyapot na kasar nan, wanda sai dashi jirgin sama zai sauka, abin kunya!
An sace inji sukutum a iyapot na kasar nan, wanda sai dashi jirgin sama zai sauka, abin kunya!
Asali: Depositphotos

Gwamnatin jihar Edo ta bayyana yanda aka sace wani abu da yake taimakawa wajen sakkowar jirgi kasa.

A ranar Alhamis ne gwamnan jihar Godwin Obaseki yace wannan filin tashi da saukar jirage na gwamnatin tarayya ne.

A satin daya gabata ne muka gwamnatin jihar ta siyo wannan abu don ganin sun fara aiki 24/7 amma aka sace .

DUBA WANNAN: Boko Haram na kokarin dawowa barazana

Mr Obaseki ya bada umarni a gaggawa ta yin binciki domin a gano wadanda sukayi wannan aika aika.

Munata kokari wajen kawo gyara a filin jirgin musamman saboda kusatowar yanayi na sanyi amma aka samu wani ya sace kayan aikin namu.

Sanarwa: Shafin Naij.com Hausa shine yanzu ya koma Legit.ng Hausa, don inganta muku zafafan labarai dama kayatarwa

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/hausa.legit.ng

Twitter: https://twitter.com/hausa.legit.ng

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.com

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng