Da duminsa: Jerin sunayen ‘yan majalisar wakilai 37 da suka fita daga APC

Da duminsa: Jerin sunayen ‘yan majalisar wakilai 37 da suka fita daga APC

Wani rahoto da muka samu da dumi dumi yanzun nan ya tabbatar da cewa akalla mambobin majalisar wakilan Najeriya 37 ne suka yi fatali da jam’iyyar APC mai mulki, suka kuma rungumi jam’iyyar PDP, ta adawa.

Daga cikin ‘yan majalisar 37 da suka fice, 33 ne suka koma PDP yayin da wasu 4 daga jihar Osun suka koma sabuwar jam’iyyar ADC ta Obasanjo.

Ga jerin sunayen ‘yan majalisar da suka koma PDP din kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito;

Emmanuel Orker-Jev

Sani Rano

Barry Mpigi

Ali madaki

Da duminsa: Jerin sunayen ‘yan majalisar wakilai 37 da suka fita daga APC
majalisar wakilai

Dickson Tackighir

Hassan Saleh

Danburam Nuhu

Mark Gbilah

Razak Atunwa

DUBA WANNAN: Da duminsa: Buba Galadima, Shugaban R-APC ya yi hatsari

Ahmed Garba Bichi

Abdulsamad Dasuk

Zakari Mohammed

Canjin shekar ‘yan majalisar ta wakilai na zuwa ne bayan mambobi15 a majalisar dattijai sun canja sheka PDP din, duk a yau.

Komawar ‘yan majalisar ya haifar da hargowa da hayaniya a zauren majalisar ta wakilai, dalilin day a saka ‘yan jam’iyyar APC ficewa daga zauren majalisar.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel