![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
Abuja
![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun ba matasa damar zanga zanga, sun gindaya musu sharuda masu tsauri](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a4907dca5835a203.jpeg?v=1)
![Bayan rasuwar Sulaiman Alaka, an yi rashin furodusa kuma jarumin fina-finai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/85af7aed19cde63e.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Rundunar 'yan sanda ta dauki mataki a Abuja, ta fadi shirinta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c5dcf22daa5a2800.jpeg?v=1)
![Matasa na shirin zanga zanga, jami'an tsaro sun harbe ƴan fashi har lahira](https://cdn.legit.ng/images/360x203/433d019521bbde16.jpeg?v=1)
![Kungiyar TUC ta tsame kanta daga zanga zanga, ta turawa jami'an tsaro sako](https://cdn.legit.ng/images/360x203/30d8428d892b3779.jpeg?v=1)
!["A rungumi zaman lafiya": Malam Izala da Darika sun yi magana bayan ganawa da Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
![Sultan da manyan sarakunan gargajiya sun sanya labule da Tinubu, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11346f20a1560cae.jpeg?v=1)
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
![Gwamnoni sun shiga taro a Abuja ana shirin zanga zanga, an gano abubuwa 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c317fbdf240f462.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin Najeriya sun haɗu a sakatariyar kungiyar gwamnonin ta ƙasa NGF da ke Abuja, ana sa ran za su yi magana kan abubuwa uku.
![Gwamnatin Tinubu ta bayyana dalilin da ya sa ba ta son a yi zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/532d336a057b4c6b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
![Tinubu da Wike sun shiga uku, iyalan Janar Sani Abacha sun maka su a kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9dfb7f35ad345c13.jpeg?v=1)
Matar marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, Mariam Abacha da babban dansa, Mohammed Abacha sun dauki matakin bayan kwace kadarar mahaifinsu a Abuja.
![Bayan Tinubu ya fara yaki da tsadar rayuwa, an fitar da rahoton tashin farashin abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e952c7f78127539b.jpeg?v=1)
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan jihohi da yankuna da aka fi tsadar kayan abinci a Najeriya. Abia, Legas, Abuja, Gombe suna cikin jihoh masu tsada.
![Ministan Tinubu ya dauki zafi kan zanga zanga, ya fadi dalilin shiryata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/83e4e4c7930df006.jpeg?v=1)
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nuna rashin jin dadinsa kna zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan. Ya ce siyasa ce kawai.
![Abacha: Iyalin tsohon shugaban ƙasa sun yi rashin nasara, kotu ta yi hukunci bayan shekaru 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f364059d144166f.jpeg?v=1)
Iyalan tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja, Janar Sani Abacha sun yi rashin nasara a ƙarar da suka maka gwamnatin tarayya kan wasu kadarorinsu da ke Abuja.
![Shugaban bankin cigaban Afrika, Akinwumi Adesina ya fadi illar 'bita da kulli' ga matatar dangote](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1aef247dad81da47.jpeg?v=1)
Shugaban bankin Afrika (AfDB), Akinwumi Adesina ya ce fadi-in-fada da ke wakana tsakanin attajirin nahiyar nan, Aliko Dangote da gwamnatin tarayya babbar illa ce.
Abuja
Samu kari