Abuja
Wata ƙungiyar fararen hula ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a fannin lafiya tare da sauke Ministan Lafiya, Farfesa Muhammad Ali Pate.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da shirin horas da matasa 5,000 kan girka mitar lantarki domin samar da ayyukan yi da rage matsalar cajar hasashen amfani da wuta.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya ce yana baƙin ciki idan mutane suna cin mutuncin Shugaba Tinubu saboda jajircewarsa wajen gina manyan ababen more rayuwa.
An kama tsohon ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja bayan dawowarsa daga Enugu ta jirgin haya.
Jihohi biyar da suka hada da Bayelsa, Borno, Kano, Kebbi da Yobe za su samu dala miliyan 15 daga shirin HOPE Governance Programme na Bankin Duniya.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Wike, yana cewa ya fahimci manufar gwamnatinsa, tare da yabawa ayyukan more rayuwa da aka aiwatar a Abuja da ƙananan hukumomi.
Gwamnatin Tarayya za ta kawo ƙarshen tsarin raba kanana da manyan makarantun sakandare (JSS da SSS) bayan ɗalibai miliyan 20 sun daina karatu a fadin Najeriya.
Gwwmnonin jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya sun yi taro a Abuja, inda suka duba sakamakon zabukan fitar da gwani da aka kammala a jihohinsu gaba daya.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Abuja
Samu kari