Abuja
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Ga wasu matakai biyar na yadda za ka dawo da layin MTN da aka rufe saboda matsalar NIN cikin mintuna biyar ba tare da an je ofishin kamfani ko an sha wahala ba.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya bayyana cewa basussukan Najeriya ba su kai N80trn da ake fadi ba, inda ya zargi yawan lissafi da sake fasalin kudi da haifar da hakan.
Hukumar NIHSA ta gargadi Kaduna da jihohi 16 kan yiwuwar ambaliya daga 21 zuwa 27 ga Yulin 2026 tare da bukatar daukar matakan kariya cikin gaggawa.
Majalisar Wakilai ta gayyaci Nuhu Ribadu tare da bukatar Bianca Odumegwu-Ojukwu ta bayyana kan badakalar hukumar bogi ta PFIPC da ake kan bincike.
Najeriya da wakilai daga Jamus za su gudanar da muhimmin taro a Abuja domin fadada hadin gwiwa kan kasuwanci, tsaro, makamashi, ilimi da zuba jari.
Gwamnatin Tarayya ta kashe N501bn wajen biyan bashin kamfanonin lantarki, tare da shirya sabon shirin N729bn domin bunkasa bangaren wutar lantarki.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC a shiyyar Arewa maso Yamma sun hallara a babban birnin tarayya Abuja don duba muhimman batutuwa.
Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Tinubu da boye Naira tiriliyan 12.8 a kasafin 2026, yana bukatar cikakken bayani da binciken Majalisar Tarayya.
Abuja
Samu kari