Abuja
Fadar Shugaban Ƙasa ta caccaki Atiku Abubakar kan ikirarinsa cewa Tinubu yana da shekaru 90, yayin da Atiku ya ce yana da hujjar gabatarwa a kotu.
’Yan bindiga sun sace mambobin NYSC 15 a Kogi ranar Laraba. Suna kan hanyar komawa gida daga sansanin Bayelsa lokacin da aka tsaida motar su aka yi awon gaba da su.
Shugabannin hukumomi a gwamnatin tarayya sun fara gangamin neman sake zaɓen Bola Tinubu a 2027, sun ce ci gaba da manufofinsa zai kawo nasarori a ƙasa.
ADC ta bukaci a kama shugaban Kuje, Danjuma Shekwolo, kan kalaman da ya yi na cewa masu kin goyon bayan APC su bar yankin. Amnesty ta gargade shi.
Yan bindiga sun yi garkuwa da dan kasuwa Alhaji Yusuf Keche bayan ya fito daga Sallar Isha’i a Dabi, karamar hukumar Kwali da ke cikin birnin Abuja.
Jigon jam'iyyar ADC Usman Austin Okai ya ce masu samun kasa da N300,000 a Abuja na bukatar karin hanyoyin samun kudin shiga saboda tsadar rayuwa.
Shugaban Kuje a Abuja, Samuel Danjuma Shekwolo ya buƙaci mazauna yankin da ba sa APC da su fice, lamarin da ya haifar da damuwa game da hakkoƙin bil'adama.
Amurka ta gargadi ’yan Najeriya masu neman visa kan amfani da takardun bogi ko bayanan yaudara, tana mai cewa za ta kai rahoton masu laifi ga hukumomin tsaro.
Gwamnatin Amurka ta sanar da rufe ofisohinta a Najeriya da wasu kasashe. Za su rufe ofisoshin Amurka da ke Legas da Abuja da wasu kasashen duniya.
Abuja
Samu kari