Abuja
Iyalan sojojin da ake tsare da su kan zargin yunkurin kifar da gwamnatin Tinubu sun bukaci a gudanar da shari’ar cikin adalci, gaskiya da bude ido.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Ziyarar Wike ga Khalifa Sheikh Dahiru Bauchi a Abuja ta jawo ra'ayoyi daban-daban, yayin da wasu ke danganta lamarin da siyasa wasu kuma suka ce ba haka ba ne.
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa an ware Abuja daga tsarin 'yan sandan jihohi saboda FCT ba ta da gwamna ko Majalisar Jiha kuma tana ƙarƙashin gwamnatin tarayya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da tawagar Najeriya zuwa taron zuba jari na ’yan Najeriya mazauna ƙasashen waje da za a gudanar a Toronto daga 12 zuwa 15 ga Agusta.
A labarin nan za a ji halin da ake ciki bayan an samu fashewar wani abu da ya yi mummunan kara sau uku a babban birnin tarayya Abuja da daren Alhamis.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
DSS ta gurfanar da tsohon jami'inta Nwaogu Ezeakolam kan zargin shiga IPOB, tallafa mata da yada sakonnin goyon baya, yayin da kotu ta tsare shi a Kuje.
Abuja
Samu kari