
Abuja







Mutanen garin Zuba suna zaman makokin rashin jami'in dan sanda mataimakin sufritanda, ASP, Salisu Garba Zuba wanda aka gano gawarsa a dakinsa a ranar Juma'a.

Yanzu haka masu ruwa da tsaki daga gundumar da shugaban PDP na ƙasa, Dakta Iyorchia Ayu, ya fito a jihar Benuwai sun dira sakatariyar PDP da ke birnin Abuja.

Komai yayi farko Zaiyi Karshe, Tunda Layuka Sun Ragu: Yanzu Haka Bankunan Zasu Kara Adadin Yawan Kudin da Mutane Zasu Dinga Cirewa Daga Injinan Bankunan su

Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.

PDP ta Zama Dage, Kyan Fada a Kwana Anayi Domin Jam'iyyar Tana Kara Daukan Zafi, Inda Ayu Yace Shugaban Jam'iyyar Yace Babu Wanda Ya Dakar-tar Dashi Yanzu Haka

Kungiyar Musulmai ta Al-Habibiyyah ta nemi Tinubu ya mai da hankalinsa ga samar da abinci da yakar takauci a Najeriya. Kungiyar ta yaba wa Tinubu da nasararsa.
Abuja
Samu kari