Arewa
Akalla mutum takwas ne aka rahoto sun mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin Fulani da Kamuku a Tegina, jihar Neja, bayan wani dan majalisa ya bada kyautar N10m.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kashe masu ibada uku tare da sace mutane 15 yayin zaman addu’ar dare a kauyen Ekerin da ke jihar Kwara.
APC ta gudanar da zabukan fitar da gwani na majalisar wakilai, inda Tajudeen Abbas, Yusuf Buhari, Yusuf Gagdi da wasu fitattun ‘yan siyasa suka samu nasara.
Majalisar Masarautar Zazzau ta sasanta rikicin rabon gado a Matarawa, tare da gargadin hakimai da dagatai su guji zaluntar marasa ƙarfi a masarautar.
Janar Yakubu Gowon ya bayyana yadda Olusegun Obasanjo ya ƙi yin aiki ƙarƙashin Murtala Muhammed a lokacin yaƙin basasa saboda batun girman matsayi.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa Gwamna Uba Sani ya amince da nadin Suleiman Sa'ad Abubakar a matsayin wanda zai gaji kujerar mahaifinsa ta Sarkin Kagarko.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar sa cewa akalla mayanan ISWAP 20 sun sheka lahira a sabon harin da sojojin Amurka suka taimaka aka kai a Arewa maso Gabas.
Jam’iyyar APC ta fitar da cikakken jerin sunayen mutum 47 da aka hana shiga takarar Sanata a zaben fitar da gwani na 2027, ciki har da Ben Murray-Bruce.
Arewa
Samu kari