Arewa
Gwamnatin jihar Borno ta ce ana sanya tsofaffin ’yan Boko Haram yin rantsuwa da Alkur’ani bayan shirin gyaran hali domin hana komawarsu ta’addanci.
Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana alhini kan rasuwar tsohon ɗan majalisar wakilai, Abba Anas Adamu, yana cewa babban rashi ne ga Jigawa da Najeriya.
Kungiyar Arewa Youth Assembly ta yi zargin cewa ana wani shiri domin haddasa rikici a APC domin hana Bola Tinubu tazarce a zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa 'yan adawa ba su kawo mafita ga halin da ake ciki a Najeriya ba, ya ce 'yan Arewa za su sake zaben shugaba Tinubu a 2027.
Gwamna Zulum ya ziyarci Bama ranar 11 ga Mayu, 2026, bayan guguwa ta kashe mutane 4 ta kuma rusa gidaje 1,200, inda ya ba kowane mamaci tallafin N500,000.
A yayin da ake tunkarar zabukan shekarar 2027, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu gwamnoni da suka taba mika mulki ga mataimakansu bayan wa'adinsu ya kare.
Kungiyar RHA ta yi ikirarin cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya share hawayen yan Arewa ta hanyar zuba masu ayyukan more rayuwa masu dunbin yawa.
Rayuka sun salwanta a rikicin fili tsakanin Itale da Ishi a jihar Kogi ranar 7 ga Mayu, 2026, yayin da ƴan sanda suka tura jami'an haɗin gwiwa don tabbatar da tsaro.
Rundunar Hisbah ta kama mambobin ƙungiyar "Wuddadu" a Azare, jihar Bauchi a ranar 7 ga Mayu, 2026, bisa zargin musayar mata da sunan aure ba tare da shari'a ba.
Arewa
Samu kari