Arewa
Wani labari maras dadi da muka samu shi ne Sarakuna 30 a Najeriya sun ji tsoro, sun tsere daga garuruwansu a sakamakon matsalar rashin tsaro a yankin.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa Murtala Sule Garo, sabon mataimakin gwamnan Kano da majalisar dokokin jihar ke ƙoƙarin tantance wa ya yi magana a karon farko.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ke ikirarin shi ne halastaccen shugaban ADC na ƙasa ya bayyana cewa rashin ganin jama'a a taron da ya shirya, akwai dalili.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Laraba 22 ga Afrilu, 2026, inda ta yi gargaɗin ruwan sama da tsawa a jihohin kudu da tsakiyar Najeriya.
Tsohon shugaban APC a Kwara, Bashir Bolarinwa, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna, yana cewa yana da kwarewa da hangen nesa don magance matsalolin jiha.
Arewa
Samu kari