Arewa
A shafinsa na X, Salihu Tanko Yakasai ya yi rubutu da ya nuna yadda Bola Tinubu ya rasa goyon bayan Arewa sannu a hankali. Matashin ya ce ba a yi wa yankin adalci.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi, ya bayyana shirin da yake da shi kan Arewacin Najeriya. Ya kuma ce zai yi aiki da manyan 'yan siyasar Arewa.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Akalla mutane 24 sun mutu a harin Easter a Kebbi a kauyen Debe, yayin da maharan suka kona coci da masallaci, abin da ya kara nuna tsananin tabarbarewar tsaro.
Majalisar dokokin Kogi ta tantance tare da amincewa da tsohon shugaban APC na jihar, Abdullahi Bello, a matsayin kwamishina bayan bukatar Gwamna Ahmed Usman Ododo.
Rahoton Beacon Security ya nuna an kashe mutum 2,360 sannan aka sace 1,175 a Najeriya cikin watanni uku na 2026 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026 yau.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kabiru Garba Maraba ya hakura da jam'iyyar APC bayan wadansu matsaloli da suka ki ci suka ki cinyewa na tsawon lokaci.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Kore Dawakin Kudu ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya tabbata ya naɗa mataimakin da zai taimaka masa wajen cin zabe a Kano.
Hasashen yanayi na Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 ya nuna za a yi kura a Arewa da ruwan sama a Kudu, tare da gargaɗin direbobi da matafiya su kiyaye yau.
Arewa
Samu kari