Arewa
Sama da manyan malamai 600 daga jami’o’in gwamnati a Arewacin Najeriya sun bayyana goyon bayansu ga sake zaɓar Shugaba Bola Tinubu a 2027 da ake tunkara.
Kungiyar HURIWA ta bukaci Gwamnan Benue Hyacinth Alia ya yi murabus, tare da rokon Tinubu ya karfafa tsaro bayan sabon hari da ya kashe mutane 11.
Sarkin Zazzau Ahmad Nuhu Bamalli ya bayyana cewa bai taba tara isasshen kuɗin da zai wajabta masa fitar da zakka ba, yana mai fifita hidima da adalci.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya ayyana zaman makoki na kwanaki uku a jihar kan rasuwar Bamanga Tukur, tsohon gwamnan tsohuwar jihar Gongola.
Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, ya karrama Shugaban Karamar Hukumar Birniwa, Shehu Baba, bayan ya shiga horon Hisbah tare da jami’ai 2,449.
Bayanai na ci gaba da kara fitowa kan abubuwan da suka kai ga mutuwar Ibrahim Khalil Dan Shagamu, wani mai sharhi a kafafen sada zumunta da aka yanka a Kano.
Yan sanda a jihar Sokoto sun yi gargadi ga al'umma kan ɗaukar fansa bayan an caka wa malamin addini Musa Lukawa wuƙa, tare da kashe wanda ake zargin harin.
Sarkin Zazzau, Ahmed Bamalli, ya goyi bayan karin albashin sarakunan gargajiya na Kaduna da kashi 100, yana mai cewa karin zai taimaka wajen rage matsin rayuwa.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya nada sababbin kwamishinoni uku, masu taimaka masa 45 da mambobin hukumomi 40 domin bunkasa ayyukan gwamnatinsa.
Arewa
Samu kari