Arewa
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi barazanar janye goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2027, tana zargin Seyi Tinubu da ware matasan Arewa daga mukaman siyasa.
Hukumar Hisbah ta Yobe ta dakatar da bikin 'Colour Festival' a Damaturu, yayin da Hisbah ta Kano ta kama wani ɗan TikTok kan zargin ƙarfafa zina.
Majalisar Dokokin Kano ta amince da dokar da ta kayyade yadda makarantu masu zaman kansu za su ƙara kuɗin makaranta da sauran kuɗaɗen gudanarwa a jihar.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da umarnin rusa haramttun Rugage a Kukwaba, yana cewa ta zama mafakar masu laifi kuma barazana ga tsaron Abuja.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Iyalan marigayi Aguiyi-Ironsi sun bukaci gwamnatin tarayya ta ba su hakuri, diyya da sulhu, suna cewa an kashe shi ba tare da ya aikata laifin ba.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnoni su gina hanyoyi maimakon gadar sama, ya ce gwamnati ba za ta biya kuɗin fansa ba kuma za ta ƙarfafa tsaro.
Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhinin rasuwar tsohon Ministan Kudi, Alhaji Abubakar Alhaji, tana yabawa irin gudummawar da ya bayar ga ci gaban kasa.
Arewa
Samu kari