Arewa
An kama tsohon shugaban ƙaramar hukumar Rogo ta Kano kan zargin sayar da allurar fentanyl ga matasa, yayin da kwamitin ya ce ya tattara hujjoji kan lamarin.
An kashe mutane sama da 20 a wani hari da aka kai ƙauyen Binper a Mangu, Plateau, yayin da wasu suka samu raunuka kuma ake neman mutanen da suka ɓace.
Daliban Almajirai huɗu sun mutu a Kano bayan zargin cin gurɓataccen abinci, yayin da har yanzu ba a bayyana abin da ya jawo gubar ko irin abincin ba.
Hukumar kashe gobara ta tabbatar da mutuwar leborori 4 da dalibar Islamiyya daya sakamakon ruftawar wasu gine-gine biyu a kananan hukumomi 2 a Kano.
Ibrahim Babangida ya ce babu juyin mulkin soja da ya yi nasara a Najeriya ba tare da tallafin fararen hula ba, tare da bayyana labarin Mamman Vatsa.
Mace da ’ya’yanta biyu sun mutu bayan wani gini da ake ginawa ya rufta kan gidansu a unguwa Rigasa, da ke jihar Kaduna, da misalin karfe 3:30 na dare.
Faransa ta gargadi ‘yan kasarta da su guji Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma na Najeriya saboda barazanar hare-haren kungiyoyin jihadi da ake samu.
A labarin nan za a ji cewa hukumar SEC ta dauki mataki a kan mutane uku da wasu kamfanoni da ake zargin cewa su na daukar nauyin yan ta'adda a kasar nan.
A labarin nan, za a ji fitaccen dan APC da aka kora a jihar Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa babu abin da zai hana shi magana kan ingancin Atiku.
Arewa
Samu kari