Arewa
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa na kwanaki uku a Taraba, da wasu jihohin Najeriya tare da gargaɗin yiwuwar ambaliya a jihohi biyar da kuma iska mai ƙarfi.
Gwamnatin jihar Kebbi za ta gudanar da ɗaurin aure na bai ɗaya ga ma’aurata 300, tare da biyan sadaki, kayan ɗaki da kayan abinci domin tallafa musu.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ƙaddamar da sabuwar kasuwar Modibo Adama a Yola, wadda aka sake ginawa da Naira biliyan 2.98 domin bunƙasa kasuwanci da ƙara kuɗaɗen shiga.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Rahoton SARI Global ya nuna cewa mutane 792 sun mutu a hare-haren 'yan bindiga 882 a Najeriya cikin Yunin 2026, yayin da Borno ta kasance jihar da abin ya fi shafa.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Bulama Bukarti ya lissafo jerin daliban da aka sace a jihar Borno, har da wadanda aka sace rana daya da na Oyo.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya ce rundunar 'yan sandan jihohi za ta ƙarfafa tsaro tare da kawo zaman lafiya mai ɗorewa musamman a Arewa.
A labarin nan, za a ji Farfesa Isa Ali Pantami da ke yi waPDP takarar gwamna a jihar Gombe zai san makomarsa bayan kotu ta gama sauraron shari'arsa.
Arewa
Samu kari