
Arewa







Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an ga jinjirin watan Ramadana a Najeriya a wasu yankuna daban-daban na kasar. Rahoto ya bayyana meye sarki zai iya fada.

Yanzu muke samun labarin yadda 'yan ta'addan ISWAP suka shiga tashin hankali dalilin hallaka musu manyan dakaru. An fadi yadda suka yiwa manyansu jana'iza.

Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya umurci mutanen da ke tattaki a kasa zuwa Kano don taya shi murnar cin zabe su dakata, su yi masa addu'a kawai

Ana jin karan harbe-harbe daga ofishin hukumar zabe ta INEC da ke birnin Jalingo a jihar Taraba yayin da ake ci gaba da aikin tattara sakamakon zaben gwamna.

Sakamakon zaben gwamna ya fara fitowa daga jihar Yobe da ke Arewa maso Gabashin Najeriya, an fara bayyana wadanda ke kan gaba, Ga cikakken sakamakon a nan.

Labarin da muke samu daga majiya ya bayyana wasu masu ruwa da tsaki ke bayyana yiwuwar gwamnan Arewa ya siya kuri'u a zaben gwamnoni da ke tafe a makon nan.
Arewa
Samu kari