![Wani abin fashewa da ake zargin 'bam' ne ya tarwatse a fitacciyar kasuwa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
Arewa
![Wani abin fashewa da ake zargin 'bam' ne ya tarwatse a fitacciyar kasuwa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/560x315/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
![Sanatan Kaduna ya shiga matsala da aka yi masa barazanar 'kiranye', ya roki al'umma](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dee764df3dd30cd9.jpeg?v=1)
![Gwamna ya jinjina, Tinubu ya kafa tarihi a Arewa maso Yamma cikin watanni 14 a mulki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/385dce74ae6467ab.jpeg?v=1)
![Abinci ya kare: Gwamna ya kori duka shugabannin kananan hukumomi, ya ba da umarni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cf87f4f83103769c.jpeg?v=1)
![Shugaban kasa Tinubu ya amince da kafa hukumar cigaban jihohin Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/38c2697b263b3bc4.jpeg?v=1)
![Bayan Tinubu ya fara yaki da tsadar rayuwa, an fitar da rahoton tashin farashin abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e952c7f78127539b.jpeg?v=1)
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan jihohi da yankuna da aka fi tsadar kayan abinci a Najeriya. Abia, Legas, Abuja, Gombe suna cikin jihoh masu tsada.
![Yaki zai dauki zafi, sojoji sun bankado babban abin da ya kawo 'yan bindiga Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad548893768cf9eb.jpeg?v=1)
Hafsun sojojin Najeriya, Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ya bayyana hakar ma'adanai da satar shanu cikin manyan abubuwan da ke kawo cikas wajen yakar yan ta'adda.
![Bello Turji: Gwamnatin Zamfara ta yi martani ga Ministan tsaro, Matawalle bayan ya ba ta shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2d1777e3a4e65f65.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi martani ga Bello Matawalle inda ta tabbatar da cewa babu abin da zai saka ta zaman tattaunawa da 'yan bindiga saboda ba mafita ba ne.
!["Akwai hannun dan Kudu:" Matasan Arewa sun janye a zanga zanga, sun yi tone tone](https://cdn.legit.ng/images/190x107/991a06ab9bef4bd9.jpeg?v=1)
Kungiyar matasan Arewa ta janye shirinta na zanga-zanga inda ta ce akwai lauje cikin nadi daga Kudancin Najeriya domin kawo rigima a Arewacin Najeriya.
![Kano: Jami'an tsaro sun cafke dan kasuwar da ke sayar da rigunan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/557b500ccd5a705f.jpeg?v=1)
Jami'ai da ake zargin na farin kaya ne sun cafke wani Bashir Yunusa bayan ya tallata rigar zanga-zangar da ake shiryawa a Najeriya kan yunwa da matsin rayuwa.
![Cika shekaru 10: Tashar Arewa 24 ta kawo zafafan shirye shirye 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4ad5b380ca2c8f58.jpeg?v=1)
Bayan bikin cika shekaru 10 da kafuwa, tashar Arewa 24 ta kawo sababbin zafafan shirye shirye guda uku da suka hada da Arewa Gen Z, Jaru Road, Climate Change Africa.
![Yayin da Dangote ya fara samun matsala a Kudu, za a fara farfaɗo da kamfanonin Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d1761d078675f5e1.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya fara shirin farfado da kamfanoni a jihar domin kawo cigaban Arewa. Za a samar da kamfanin tumatur da takalama
![Ambaliyar ruwa ta yi babbar barna a jihar Arewa, mutum 1,664 sun rasa matsugunni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de44bd8de45db82b.jpeg?v=1)
Hukumar SEMA a jihar SOkoto ta tabbatar da rasa gidaje 1,664 sakamakon mamakon ruwan sama da ya samar da ambaliyar ruwa a wasu garuruwan dake jihar.
![Hisbah ta lalata giyar Naira miliyan 60 a Katsina, ta rufe otel da ake aikata baɗala](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0188078709384668.jpeg?v=1)
Hukumar Hisbah reshen jihar Katsina ta bayyana kamawa da lalata kwayoyi da giya da suka kai darajar miliyan sittin a karamar hukumar Funtua dake jihar.
Arewa
Samu kari