Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
Kyaftin din kungiyar Super Eagles, Ahmed Musa ya gina katafariyar makaranta inda ya karanta iyayensaa Musa da Sarah ta hanyar sanyawa makarantar sunayensu.
‘Dan kwallon kungiyar Manchester United, Mason Greenwood zai bayyana a gaban kuliya. Shi ma Paulo Nasser ya yi karar Barcelona da Santos a kan cinikin Neymar Jr
Alhaji Ibrahim Musa Gusau ya tabbata sabon zababben shugaban Hukumar Kwallon kafa ta Najeriya, NFF. An zabe shi sabon shugaban NFF a zabensu karo na 78 a Edo.
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya, za ta zabi sabon shugaba na 40 a gagrumin taronta na shekara-shekara karo na 78 a babban birnin Benin dake Edo ranar Juma'a.
Tsohon Kyaftin din Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Eagles, Mikel Obi ya yi murabus daga wasan kwallon kafa bayan shekaru 20 yana wasan. Tsohon dan wasa
An gargadi masu niyyar halartan gasar kwallon duniya da za'a yi kasar Qatar bana cewa duk wanda aka kama yana zina zai iya shiga kurkukun shekaru bakwai (7).
Mazauna yankin Kubwa a birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa sun nemi wani mai suna IK sun rasa bayan wasan tamaula tsakanin Man United da Arsenal ranar Lahadi.
Kyaftin Ahmed Musa, hya bar kungiyar kwallon kafan Turkiyya Fatih Karagumruk inda ya samu shiga wata gagarumar kungiyar Sivasspor a yarjejeniyar shekaru biyu.
Zakaran kwallon kafa na kungiyar Barcelona, Pierre-Emerick Aubameyang, ya shiga tashin hankali bayan 'yan fashi da makami sun kutsa gidansa a ranar Litinin.
Wasanni
Samu kari