Jihar Zamfara
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaura Namoda/Birnin Magaji a jihar Zamfara, Aminu Sani Jaji, ya koka kan cin kashin da 'yan bindiga ke yi wa mutanen mazabarsa.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Gwamnatin Zamafara ta kaddamar da shirin raba tallafin kudi ta ATM na N75,00 a karamar hukumar Tsafe. Dauda Lawal ya bukaci yin amfani da tallafin da kyau.
Barazanar Bello Turji ta tilasta mazauna Sokoto da Zamfara barin gidajensu yayin da hare-haren 'yan bindiga ke kara kamari a kauyuka daban-daban na jihohin.
Kungiyar matasan jam'iyyar APC ta AYLCN ta bayyana cewa wasu 'yan siyasa ne ke daukar nauyin zanga-zangar da ake yi don neman EFCC ta binciki Bello Matawalle.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata makarantar sakandire da ke Zamfara. Sun hallaka wani tsohon malami tare da sace iyalansa.
Hukumar EFCC ta sha alwashin ci gaba da binciken ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zargin sama da faɗi da dukiyar ƴan kasa lokacik yana gwamna.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ba iyalan limamin Zamfara da aka kashe a Maru N5m da kayan abinci. Sarkin Maru ya yaba da ta'aziyyar Alkali Salihu Sulaiman.
Wasu daga cikin mutanen da ke zaune a karamar hukumar Talata Mafara a Zamfara sun godewa Bola Tinubu da Bello Matawalle kan kokarin da suke yi kan harkokin tsaro.
Jihar Zamfara
Samu kari