Jihar Zamfara
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon shugaban riƙo na karamar hukumar Talata Mafara da tsohon kansila na cikin waɗanda aka kashe a harin garin Morai a Zamfara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya gaji dumbin matsaloli daga wajen magabacinsa, Bello Matawalle. Ya ce abubuwa sun tabarbare.
Bayan kisan wani dan bindiga, wasu 'yan bindiga ne sun kona masallacin Juma’a, asibitin kula da lafiya da gidaje fiye da goma a Biyabiki da ke jihar Zamfara.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Bayanai da muke samu sun tabbatar da cewa ɗan ta'adda, Kachalla Jiji Ɗan Auta ya kakabawa mutanen wasu kauyuka uku aikin bauta a karamar hukumar Anka a Zamfara.
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Wasu mazauna karamar hukumar Anka a jihar Zamfara sun yabawa Bola Tinubu da ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan kakkabe yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya yi alhinin rasuwar ɗan Majalisa mai wakiltar mazabar Kaura Namoda ta Kudu, Hon. Aminu Ibrahim Kasuwar Daji.
Wasu rahotanni sun ce hare-haren sojoji a Danjibga da wasu dazukan Kudancin Zamfara na tilasta wa 'yan bindigar guduwa daga maboyarsu a Zamfara zuwa Sokoto.
Jihar Zamfara
Samu kari