Jihar Zamfara
Kungiyar dattawan Zamfara ta nuna damuwa kan ci gaba da muzgunawa wasu daga cikin zababbun 'yan majalisar dokokin jihar. Ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal.
Kungiyar PAPSD ta nuna rashin jin dadin kan kiran da wasu ke yi na a sanya dokar ta baci a jihar Zamfara. Ta bayyana cewa akwai siyasa a cikin lamarin.
Yayin da sojoji ke ci gaba da kokarin kakkabe ƴan bindiga, an ruwaito cewa wasu jagororin 'yan bindiga sun yi wata muhimmiyar ganawa a dajin Zamfara.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Rundunar sojojin Najeriya sun hallaka manyan ‘yan bindiga a Zamfara, ciki har da Auta Jijji da Dankali.
'Yan bindiga sun kashe limamin garin Maru a jihar Zamfara, Alkali Salihu Suleiman. Sun kashe limamin ne a watan Ramadan tare da 'ya'yansa a cikin daji.
Bayan yada jita-jitar korar Bello Matawalle, wata ƙungiya mai suna 'Guardians of One Nigeria' ta gargadi masu yaɗa labarin da ka da su dagula ayyukan ministan.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Zamfara. Tsagerun sun kona shaguna tare da sace dabbobi yayin harin da suka kai.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun yi ajalin wani limami da suka ce a jihar Zamfara mai suna Malam Sa'idu watanni biyu da suka wuce.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci kan matafiya a jihar Zamfara. Tsagerun sun sace fasinjoji tare da kashe direban motar.
Jihar Zamfara
Samu kari