Yemi Osinbajo

Abin da Sarki Daura ya cewa Osinbajo a jihar Katsina
Abin da Sarki Daura ya cewa Osinbajo a jihar Katsina
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Sarkin garin Daura dake jihar Katsina, Alhaji Umar Faruk, ya bayyana godiyarsa ga mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinabjo, da cewar su na alfahari dangane da goyon bayan sa akan ɗan su, Shugaban kasa Muhammadu Buhari.