Amurka
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce batun kisan gilla da Amurka ke danganta da Kiristoci a Najeriya karya ne, don Amurka tana kare muradunta ne kawai
Fasto Enoch Adeboye ya roƙi Shugaba Bola Tinubu da ya nemi sulhu ta diflomasiyya da Amurka kan barazanar harin soja da Donald Trump ya yi mata a wannan wata.
Wata ƙungiya mai suna Concerned Nigerians for Human Security ta rubuta wa Donald Trump wasiƙa, tana neman ya shiga tsakani kan tsananin rashin tsaro a Zamfara.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Kungiyar yan shi'a watau IMN ta gudanar da zanga zangar lumana a Kano domin nuna adawa da kalaman shugaban Amurka, Donald Trump kan batun kisan kiristoci a Najeriya.
Kungiyar AYDM ta bukaci gwamnonin jihohin Kusu maso Yamma da na Kogi da Kwara su tashi tsaye, su shirya tunkarar kalubale idan Amurka ta kawo farmaki.
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Adeboye ya bayyana cewa ya jima ya na fada wa shugabannin Najeriya zaluncin da ake yi wa kiristoci amma ba au dauki mataki ba.
Fadar shugaban kasa ta karyata wani faifan bidiyo da ya bazu a kafofin sadarwa da ke cewa sojojin Amurka sun isa tsibirin Bonny da ke Jihar Rivers.
Koriya ta Arewa ta yi barazanar ɗaukar matakin kai hari yayin da jirgin yakin Amurka ya isa Koriya Ta Kudu. Ta zargi Amurka da hada baki da Koriya ta Kudu.
Amurka
Samu kari