Amurka
US - Gwamnatin ƙasar Amurka (US), tace zata taimakawa kawarta Najeriya domin ganin an kawo karshen ta'addancin da yan bindiga ke cigaba da yi a faɗin kasar.
Kwamiti a kasar Amurka ya gano sirri, inda ya bayyana cewa, akwai yiyuwar 'yan bindiga na hada kai da 'yan Boko Haram ne domin su bata sunan gwamnatin Buhari.
Kamfanin Facebook ya sanar da fara daukar mataki na sauke dukkan rubutun ko bidiyo ko hotunan da ake yada wa na batanci kan shahararrun mutane da manyan 'yan si
Mahukunta a kasar Amurka sun kama wasu 'yan Nigeria 11 da ake tuhuma da aikata laifuka daban-daban masu alaka da almundahar kudi da yaudarar mutane musamman dat
Mai kamfanin Facebook ya magantu tun bayan da kamfaninsa ya tsaya a aiki har aka samu ya dawo bayan sa'o'i bakwai. Ya ce asarar da ya tafka ba ta dame shi ko ka
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mukarraban sa da suka yi masa rakiya zuwa kasar Amurka sun shiga killace kansu domin bin ƙa'idodin hana yaduwar COVID-19.
A yayin da ake ci gaba da jiran shari'ar Abba Kyari, gwamnatin Amurka ta bayyana cewa, ta samar da hujjoji akalla sama da 6700 da za su tabbatar da laifin Kyari
Kungiyar Taliban ta nemi a bata dama ita ma ta shiga jerin shugabannin duniya wajen gabatar da jawabi a taron majalisar dinkin duniya da ke gudana a kasar Amurk
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cilla kasar Amurka domin halartar wani taro mai muhimmanci. Legit.ng Hausa ta samo muku hotunan lokacin tafiyar shugaban.
Amurka
Samu kari