Amurka
A labarin nan, za a ji cewa Femi Falana SAN da sauran yan fafutukar kare hakki sun yi magana da murya daya game da shigowar sojojin Amurka zuwa Najeriya.
Barista Audu Bulama Bukarti ya yi wa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu tambayoyi game da sauke sojojin Amurka a jihar Bauchi maimakon Zamfara ko Borno.
Majalisar Shari'a ta kasa a Najeriya ta yi Allah wadai da zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bai wa sojojin Amurka izinin shiga wasu yankuna a jihar Bauchi.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da isowar dakarun sojojin Amurka 100 Najeriya, ta bayyana ayyukan da za su yi domin taimaka wa kasar.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta rike kadarorin 'yan Najeriya 8 da ya ce suna da alaka da kungiyar Boko Haram da barna ta yanar gizo. Ya sa musu takunkumi.
Dakarun Amurka sun isa Maiduguri ranar 12 ga Fabrairu, 2026. Sojojin Amurkar 200 za su taimaka wa Najeriya da bayanan sirri don yaƙar ISWAP, Boko Haram.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan salon mulki a Iran inda ya ce sauyin mulki a kasar shi ne mafi alheri abin da zai iya faruwa.
Jiragen yakin sojin Amurka uku sun sauka a Borno tare da alburusai don tallafa wa Najeriya a yaki da ta’addanci, tare da turo jami’an leken asiri 200.
Amurka
Samu kari