Amurka
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana ya buƙaci 'yan Najeriya da su riƙa amfani da naira wajen hada-hadar kasuwanci tsakaninsu da China.
Shugaba Bola Tinubu ya fadi dalilan da ya sa bai kamata jami'ar Chicago ta saki shaidar karatunsa ga dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya zargi Shugaba Putin na Rasha da hannu a cikin kisan shugaban sojin Wagner, Yevgeny Prigozhin a hadarin jirgin da ya faru.
Wani ɗan bindiga da aka ce tsohon jami'in tsaro ne da ya ajiye aiki, ya halaka aƙalla mutane uku tare da raunata ƙarin wasu shida a wani hari da ya kai wata.
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Gaskiya ta bayyana bayan da faifan bidiyo ke yawo cewa shugaban Amurka, Joe Biden ya ce Buhari ya mutu shekaru shida da suka wuce, bincike ya tabbatar karya ne.
Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Anthony Blinken, ya kira shugaban Najeriya kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS Bola Ahmed Tinubu kan shugabancin ECOWAS da kuma.
Babban malamin addinin Kirista ya bayyana cewa, akwai hannun Turawa wajen tabbatar da ana kokarin kawo tsaiko da matsala a jamhuriyar Nijar da aka juya mulki.
Amurka
Samu kari