Jihar Sokoto
Sarkin Musulmi a Najeriya, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci al'umma kan sukar shugabanni inda ya ce a bar su da Ubangiji ya yi abin da ya ga dama da su.
Sarkin Musulmi, Mai Martaba, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya gwangwaje Farfesa Isa Ali Pantami da sarautar Majidadin Daular Usmaniyya a jihar Sokoto.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar kama wani jagoran ƴan bindiga, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da Habu Dogo a jihar Sakkwato.
Rikicin manyan APC a Sokoto ya fara raba kan sarakunan gargajiya a jihar Sokoto. Sarakuna sun fara ajiye aiki suna goyon bayan ɓangaren yan siyasa.
Fadar Sarkin Musulmi a Najeriya ta ƙaryata jita-jitar rasuwar Mai Martaba, Sultan inda ta bukaci jami'an tsaro su dauki mataki kan masu yada labarin.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.
Wasu sarakunan gargajiya daga yankin Sokoto da Gabas sun yi murabus da rigimar APC ta yi tsanani domin goyon bayan Sanata Ibrahim Lamido a jihar.
Yan majalisa sun amince da karya farashin abinci. Za a cigaba da karya farashin abinci a jihar Sokoto bayan amincewar majalisar dokoki, za a sayar da abinci da araha
Mazauna rukunin gidajen Yauri Plats da ke Sokoto sun fito zanga zanga a ranar Talata domin adawa da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na korarsu daga gidajensu.
Jihar Sokoto
Samu kari