Jihar Sokoto
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Kasurgumin dan ta'adda da ya addabi Arewa, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo inda yake gargadi ga hukumomi su sake musu yan uwa ko a fuskanci hare-hare a 2025.
Wasu mazauna yankunan Idi da Ranbadawa a jihar Sokoto sun nemi gwamnati ta tsare su daga zaluncin Kallamu, wani fitaccen dan bindiga mai alaka da Bello Turji.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya kai ziyara kauyukan da ake zargin jirgin yakin sojoji ya yi luguden wuta bisa kuskure, ya ba da tallafin Naira miliyan 20.
Rundunar sojin Operation Fansan Yamma ta yi kira ga al'umma su rika tantance sahihanci labari gabanin yaɗa shi domin kaucewa abin da zai tada hankula.
Wani jirgin yaki ya saki boma kauyukan Gidan Sama da Rumtuwa a karamar hukumar Silame bisa kuskure. Jirgin ya saki bom din ne yana kokarin kashe Lakurawa.
Babban malamin cocin nan a Sakkwato, Bishof Matsew Kukah ya bayyana cewa gwamnati ce silar abubuwan da suka faru a wurin rabon abinci a Abuja, Anambra.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin suna da alaka da tantirin shugaban 'yan ta'adda, Bello Turji, sun yi garkuwa da wasu matafiya a jihar Sokoto da safiyar ranar Talata.
An samu aukuwar wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Sokoto. Jirgin ruwan ya kife ne dauke da fasinjoji. Masu iyo sun samu nasarar ceto wasu daga cikin mutanen.
Jihar Sokoto
Samu kari