Jihar Sokoto
Mazauna Gatawa da ke a Sabon Birni, jihar Sokoto sun mika lamuransu ga Allah yayin da suka dukufa da yin addu'o'in kubutar Sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga.
'Yan bindiga sun saki bidiyon Sarkin Gobir, Isa Muhammad Bawa da suka yi garkuwa da shi a watan Yuli. Sarkin ya roki gwamnatin Sokoto ta kai masa dauki.
Gwamnan Sakkwato, Ahmed Aliyu ta tausayawa iyalan waɗaɓda suka mutu da sauran waɗanda haɗarin jirgin ruwa ya rutsa da su a kauyen Dundaye ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya sanar da shirinsa na fara sayar da shimkafa a farashi mai rangwamen kaso 51%, ya ce hakan zai ragewa mutane raɗadi.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutum hudu a hatsrin jirgin ruwan da ya afku a karamar hukumar Wamakko a Sokoto.
Gwamnatin Sokoto za ta fara kama masu maganganun batsa cikin masu tallen maganin gargajiya a jihar. Dr Jabir Sani Mai Hula ne ya bayyana haka a ranar Litinin.
Mata da miji da 'ya'yansu 5 sun mutu bayan cin rogo a karamar hukumar Shagari a jihar Sokoto, gwamnatin jihar za ta dauki matakin bincike bayan zuwa kauyen.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun yiwa dakarun sojojin Najeriya kwanton bauna a jihar Sokoto. 'Yan ta'addan sun hallaka sojoji hudu a harin da suka kai.
Jagoran zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Sokoto, Bashir Binji ya ajiye jagoranci bayan hango babbar barazanar tsaro wajen kai hari kasuwanni da bankuna a jihar.
Jihar Sokoto
Samu kari