Siyasar Najeriya
Tsohon mataimakin kakakin APC na ƙasa, Yekini Nabena ya bayyana cewa Kwankwaso na ƙoƙarin tunzura ƴan Arewa ne domin ya ƙara masoya gabanin zaɓen 2027.
Jami'an gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu sun hallara jihar Kaduna domin bayani kan nasarorin shugaban kasar a shekara biyu. Za su fadi ayyukan da aka yi a Arewa.
Gwamna Nwifuru ya dakatar da kwamishinoni 25 da wasu jami’ai 60 saboda rashin halartar taro, ya umarci su tafi hutu na wata guda ba tare da albashi ba.
Dr Hakeem Baba Ahmed ya gargadi shugabanni da Hukumar INEC kan zaben 2027. Ya ce magudin zabe a 2027 zai iya jefa Najeriya a rikici mafi muni a tarihin kasar.
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar ya yi magana kan manufar kafa hadakar 'yan adawa. Ya ce ba don cika burin manyan jagororinta ba ne.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta ce gwamnoni a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun amince za su haɗe da ƴan adawa domin ceto ƙasar nan a zaɓen 2027.
Reshen jam'iyyar SDP a jihar Kaduna ta ce bata san da maganar kori Nasir El-Rufa'i daga jam'iyyar na tsawon shekara 30. SDP a Kaduna ta ce yana cikin jam'iyyar.
Wata lauya a Najeriya, Titilope Anifowoshe, ta yi magana kan hadaka inda ta shawarci ADC da ta fitar da dan takara mai gaskiya da kwarjini ga matasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari