Siyasar Najeriya
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Rivers, Eze Chukwuemeka Eze, ya yi wa Nyesom Wike martani mai zafi bayan ya nuna cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba a 2027.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi tazarce a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Hadimin sanatan Ogun ta Gabas kuma tsohon gwamnan jihar, Gbenga Daniel ya ce har yanzu APC ba ta sanar da su batun dakatar fa ubangidansa a hukumance ba.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su sake dawo da APC kan madafun iko ba a 2027, domin sun riga da sun waye.
APC Ogun ta dakatar da Sanata Daniel da Hon. Folarin bisa zargin cin dunduniyar jam’iyya, bayan kin kare kansu da kuma tursasa mambobi su janye ƙorafe-ƙorafe.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Rotimi Amaechi, ba zai kai labari ba idan ya yi takara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta NNPP, Injiniya Buba Galadima ya yi kaca-kaca da ƴan siyasa da ke neman madafun iko don mulkar talaka.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Mathias Tsado, ya bi sahun masu son ganin Goodluck Jonathan, ya tsaya takara a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gudanar da zabukan cike gurbi. Jam'iyyar APC ta samu nasara a mafi yawan mazabun da aka gudanar da zaben.
Siyasar Najeriya
Samu kari