Siyasar Najeriya
Bangaren jam'iyyar APC a jihar Kano dake goyon bayan tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce zai ɗaukaka kara game da hukuncin Kotun ɗaukaka kara.
Tsohon shugaban kasar Najeriya na mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida ya gargadi yan siyasa a kan cewa kada su kuskura su yi wasa da hadin kan yan kasar.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya bayyana cewa yankin arewa ta tsakiya ya cancanci samar da shugaban kasa a 2023 saboda bai taba samarwa ba tun bayan yanci.
Shugaban jam’iyyar NCP kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2019 na jam’iyyar, Yunusa Salisu Tanko ya bayyana goyon bayan sa akan shugabancin dan kudu,
Tsohon dan majalisa Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana inda Bola Tinubu ya samo gagarumar dukiyarsa.Ya na hannayen jari a wurare daban-daban na manyan kasuwanci.
Salihu Usman ya koka a kan barazanar da ya ce ana yi masa kwanaki kalilan bayan majalisar ta amince a ci gaba da kokarin tsige mataimakin gwamnan jihar, Mahadi.
Injiniya Mu'azu Magaji, tsohon kwamishinan ayyuka na Ganduje ya ziyarci Ibrahim Shekarau inda ya bayyana goyon bayansa kuma yace gwagwarmaya yanzu aka fara.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gana da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso. Sun gaisa, lamarin da ya jawo cece-kuce a Facebook.
Tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima ya jadadda goyon bayansa ga takarar Asiwaju Bola Tinubu, inda ya ce lokaci ne da arewa za ta saka masa da alkhairi.
Siyasar Najeriya
Samu kari