Siyasar Najeriya
Rashin takardar firamare da WASC sun jawo Bassey Edet Otu ba zai nemi kujerar Gwamna a 2023 a Jam’iyyar APC mai mulki ba. Edet Otu ya wakilci jihar a Majalisa.
Ahmad Lawan ya yi magana kan janye takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya sha alwashin doke kowa bayan Abdullahi Ganduje ya yi alkawarin ba shi goyon baya.
Zaben fitar da gwanin ‘Yan takarar Jam’iyyar PDP ya kare a rikici da tashin-tashina. Ana zargin Miyagu sun sace masu kada kuri’a wajen zaben tsaida ‘Dan takara.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, a ranar Lahadi ya jinjina wa kokarin da gwamnati mai ci yanzu kan tafiyar da al'amurran kasar, rahoton Channels Television.
Babagana Zulum, gwamnan Jihar Borno, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari zai taka muhimmin rawa wurin zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, rahoton The P
Gabannin zaben fidda dan takarar shugaban kasa na APC mai mulki wanda za a yi a ranar Lahadi mai zuwa, yan takara daga yankin kudu maso gabas sun shiga labule.
Jam'iyyar SDP ta bayyana cewa ba za ta baiwa kowani dan siyasar da ke makale da guntun kashi a tsuliyarsa tikitin takararta ba a babban zaben kasar mai zuwa.
Babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya dira jihar Yobe domin zantawa da wakilan jam'iyyar APC yayin da zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya yi zargin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mayar da mutanen kudu maso gabas saniyar ware wajen rabon mukamai.
Siyasar Najeriya
Samu kari