Siyasar Najeriya
Tsohon dan majalisar wakilai ya roki yan Najeriya da su baiwa gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal damar shugabantar kasar da kawo sauyi don inganta kasar.
Kwamitin APC na rikon kwarya da shirya taron jam'iyya, CECPC, a ranar Talata 8 ga watan Maris na 2022, bisa mambobi masu rinjaye ta kada kuri'ar rashin gamsuwa
Kwamishinan kasafi da tsare-tsare na jihar, Muhammad Sani Abdullahi (Dattijo), wanda kuma ya rike mukamin shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin El-rufai ne kadai
Jagoran jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi taimakon sanatocin jam’iyyar akan su ba shi goyon baya wurin cika burinsa na zama shugaban kasa, Daily Trust t
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bukaci duk wadanda ya nada mukamai na gwamnati da sauran ma’aikata da su yi murabus zuwa ranar 31 ga watan Maris na 202
Atiku Abubakar, ya sanar da kwamitin amintattu na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) aniyarsa na son tsyawa takarar shugaban kasa a babban zaben 2023.
Masu neman kujerar mataimakin shugaban jam'iyya na kasa za su biya Naira miliyan 10 yayin da sauran mukamai na shugabancin za su biya Naira miliyan 5 kowanne na
Gabannin 2023, Isa Ashiru, Shehu Sani, Uba Sani, Muhammed Sani Datijjo da Abdulmalik Mohammed Durungwa sun bayyana kudirinsu na takarar kujerar gwamnan Kaduna.
Hakan ne ya sa majalisar jihar ta bayyana kujerunsu a matsayin wadanda babu kowa a kai a zauren majalisar da ‘yan majalisar wakilai 15 na jam’iyyar APC suka hal
Siyasar Najeriya
Samu kari