Siyasar Najeriya
Wani jigo a jam’iyyar APC, Victor Ogene, ya shawarci mutanen yankin kudu maso gabas da su amince da jam’iyyar a yanzu ko kuma su yi hasarar faduwa a zaben 2023.
An zabi Sanata Zaynab Kure domin maye gurbin tsohon gwamnan Niger, Babangida Aliyu, a kwamitin amintattu na PDP (BoT) mai wakiltar shiyyar arewa ta tsakiya.
Sanata Rochas Okorocha na jihar Imo ya bayyana yadda son hada kan Najeriya ke saka shi cikin tashin hankali. Ya shawarci mata da su shiga harkar siyasa sosai.
Jam'iyyar APC ta ba mambobinta hakuri kan karbar Kayode zuwa cikinta. Jam'iyyar ta shugaba Buhari ya yafe wa Kayode don haka ne ma aka hada masa liyafar shiga.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC mai mulkin ƙasar nan reshen jihar Ribas, Chief Ogbonna Nwuke, ya mika takardar murabus daga mukaminsa ga shugabannin APC.
Tsohon kakakin shugaban ƙasa, Doyin Okupe, ya yi hasashen cewa PDP ka iya rasa damar kwace mulki a 2023 matukar ta yi kuskuren tsayar da ɗan takara daga Arewa.
Gwamnonin jam'iyyar adawa ta PDP, sun maida zazzafan martani kan kalaman da gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, na APC ya yi a kan abinda ya shafe su da PDP.
Wani dan majalisar wakilai, Musa Sarkin Adar, ya bayyana dalilin da ya sa jam’iyya mai mulki ke lallashin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan gabanin 2023.
Olusegun Bamgbose, dan takarar shugaban kasa na sabuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (NNPP) ya rasu ranar Juma'a,17 ga watan Satumba, bayan fama da jinya.
Siyasar Najeriya
Samu kari