Siyasar Najeriya
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC ta damƙe tsohon gwamnan jihar Kwara. Abdulfatahi Ahmed kan yadda aka yi da wasu makudan kuɗi a lokacin mulkinsa na shekara 8.
Sa'o'i 48 bayan zaben fidda gwani, matasan jam'iyyar APC sun ɓalle da zanga-zangar adawa da ayyukan SWC ta jihar Edo, sun buƙaci masu ruwa da tsaki su rushe ta.
Mai ajiyar kudi ta jam'iyyar Labour Party da aka dakatar, Misis Oluchi Opara, ta sake taso shugaban jam'iyyar a gaba kan zargin karkatar da kudaden jam'iyyar.
Tsohon kwamishina a jihar Edo, Andrew Emwanta, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC biyo bayan zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar da aka gudanar.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ba zai daina tsayawa takara ba.
Kusan dukkan Arewacin Najeriya ne suka rasa samun hannun jarin turawa a shekarar da ta gabata saboda wasu dalilai. An bayyana kadan daga dalilan da suka ja.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aike da sako mai zafi ga magajinsa Gwamna Siminalayi Fubara.
Wani bincike ya nuna yadda wasu kasashen Afrika da suka fi cin hanci da rashawa a nahiyar. An bayyana cewa, a yanzu haka dai babu Najeriya a kasashen 10.
Ana saura kwana daya a gudanar da zaben fidda gwani na jam'iyyar APC kan zaben gwamnan jihar Edo, Ize-Iyamu, ya fadi dalilansa na jangewa daga takara.
Siyasar Najeriya
Samu kari