Siyasar Najeriya
Jami'iyyar APC ta yi martani ga gwamnonin PDP bayan sun caccaketa kan jawo wahalar rayuwa a Najeriya, Kakakin APC, Felix Morka ya ce PDP ce babbar matsala.
Wanda ya kafa NNPP, Dakta Boniface Animeobonam ya musanta cewa an samu baraka a cikin jam'iyyar, amma ya ce akwai matsala da su ke fuskanta inda ya zargi Kwankwaso.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa tun farko bai so zama mai tsawstarwa a majalisar dattawa ba saboda ya riga ya rike shugaban masu rinjaye a majalisa ta 8.
Babbar kotun da ke jihar Rivers ta tanadi hukunci kan shari'ar da ake yi bayan korar shugabannin jam'iyyar APC a inda ta ci tararsu makudan kudi har N300,000.
Sheikh Ahmad Gumi ya caccaki malaman addinin da ke cewa zanga-zanga haramun ce inda ya ce Allah ne ya aiko matasa domin su dawo da 'yan siyasa cikin hankalinsu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya shawarci Bola Tinubu kan yadda zai samu nasara a zaben shekarar 2027, ya bukaci a daina raba tallafi
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya bayyanawa shugaban kasa Bola Tinubu cewa Ali Ndume yana da gaskiya kan maganar da ya yi ana wahala a Najeriya.
'Yan Najeriya sun soki 'yan majalisar wakilan Najeriya bayan sun zabge kashi hamsin cikin ɗari na jimillar albashinsu. Sun bukaci su rage alawus din da suka kwasa.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Uba Sani, ta nisanta kanta da bidiyon cin zarafin da aka yi wa Dan Bilki Kwamanda. An zane shi da bulala.
Siyasar Najeriya
Samu kari