Siyasar Najeriya
Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar kuma jagoran adawar shi ne mafi karfin ‘yan siyasa daga Arewa a yau, Atiku shi ne wanda gwamnati ke tsoro.
Urum Kalu, ɗaya daga cikin mutum 5 da shugaba Bola Tinubu ya naɗa a CBN ya ƙi karban tayin, ya ce aikin zai ci karo da wanda ya fara a bankin duniya.
Anthony Adefuye ya roƙi yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, inda ya ce sauye-sauyen da ake yi zai haifar da abu mai kyau.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Tunji Ojo bisa sauyin da ya kawo tun bayan hawa kujerar ministan harkokin cikin gida, ya ce ya share hawayen jama'a.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun yi fatali da wani kudirin doka da aka gabatar na neman a yi wa dokar zaben shugaban kasa da na gwamnoni garambawul.
Gamayyar shugabannin jam’iyyar NNPP sun kai ziyara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf inda suka shawarce shi yadda zai gudanar da mulki kamar Sanata Kwankwaso.
Philip Shaibu, mataimakin gwamnan jihar Edo ya dira babbar hedkwatar PDP ta ƙasa da ke birnin Abuja inda ya nemi a ba shi takardar shaidar zama ɗan takara.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Benjamin Kalu, ya ce har kawo yanzu ba su sami wata takardar kirkiro sabbin jihohi bakwai ba a Najeriya.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya kaddamar da kwamitocin da zasu gudanar da bincike kan yadda aka yi hada-hadar kuɗin al'umma a shekaru 8 na Ortom.
Siyasar Najeriya
Samu kari