Siyasar Najeriya
Bincike ya nuna cewa rahoton da ke yawo cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Mahmud Yakubu, bai yi nadamar sanar da nasarar Bola Tinubu ba
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwang, ya naɗa mambobin majalisar dokokin jihar da kotun ɗaukaka ƙara ta tsige a matsayin masu taimaka masa a mazaɓunsu.
Yan bindiga sun sake tare titin zuwa garin Maradun, hedkwatar ƙaramar hukumar Maradum a jihar Zamfara, sun yi ajalin babban jigon PDP tare da wasu bayin Allah.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya diro Najeriya bayan shafe kwanaki a ƙasar Qatar, Shettima da manyan kusoshin gwamnati ne suka tarbe shi a Abuja.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Benue ta amince Shugaba Tinubu a ya fito takarar tazarce a 2027. Jam'iyyar ta yaba da salon mulkin Tinubu.
Ministan ayyuka kuma tsohon gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya faɗi abubuwan da suka jawo ƙarancin abinci a Najeriya, ya ce babu laifin shugaba Tinibu.
An bayyana yiwuwar Sheikh Daurawa ya dawo bakin aiki bayan da aka fara sulhu tsakaninsu. An bayyana a baya dalilin da yasa suka samu sabani kan Husbah.
Hukumar agaji ta NEMA ta fadi gaskiya kan yadda aka yada labarin wai an fasa rumbun abincinta a Abuja an kwashi kaya. Ta bayyana gaskiyar abin da ya faru a birnin.
Tun bayan hawan Shugaba Bola Tinubu a watan Mayun 2023, aka samu wasu manyan 'yan siyasa da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
Siyasar Najeriya
Samu kari