Siyasar Najeriya
Wasu daga cikin 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar LP sun sanar da sauya shekarsu zuwa APC. 'Yan majalisun sun yi bankwana da LP a ranar Alhamis.
Yayin da jam'iyyar LP ta duƙufa aikin haɗa tsari a jihohi domin tunkarar zaɓen 2027, tsohon ɗan takararta a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon ya fice daga cikinta.
Gwamna Seyi Makinde ya bayyana cewa ba za su bari shugaban APC na ƙasa ya cimma burinsa ba a zaɓukan da za a yi a jihohin Osun da Oyo nan gaba ba.
Jam'iyyar APC ta kafa kwamitin sulhu a jihar Adamawa domin warware rikicin cikin gida da ya barke a jam'iyyar. APC ta bukaci hadin kai kafin zabe mai zuwa.
Magoya bayan APC sun fara rokon ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Oyetola ya sake komawa ya nemi takarar gwamnan jihar Osun a zaɓen 2026 da ke tafe.
Sarkin Onitsha watau Obi na masarauyar Onitsha ya ce ya kamata Najeriya ta gwada mace a kujerar shugaban ƙasa, ya ce an yi gwamna mace a jihar Anambra.
Jam'iyyar LP da Peter Obi ke jagoranta da fara shirin karfafa shugabanci a jihohin Najeriya 36. A ranar Juma'a LP za ta kaddamar da shugabanni a jihohi.
Kungiyar Team New Nigeria (TNN) ta fara sanya fastocin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a birnin Kano. Kungiyar na bukatar ya yi takara a zaben 2027.
Kudirin sauya fasalin harajin Shugaba Bola Tinubu na ci gaba da samun tangarɗa musamman a Arewacin Najeriya, mun haɗa maku ƴan siyasar da suka yi raddi.
Siyasar Najeriya
Samu kari