Siyasar Najeriya
'Yan siyasa sun yi suna wajen shirga karya, ana kokarin kawo karshensu. IPC ta ba ‘yan jarida horo na musamman a kan bankado bayanai da labaran bogi.
Farfesa Ibrahim Muazzam, tsohon shugaban Hisbah ya bayyana yadda 'yan siyasa suka yi kokarin kawo rudani tsakanin hukumar da gwamnatin jihar kan ayyukan hukumar.
An taba samun mace da ta hau kujerar Gwamna a tarihin kasar nan, yanzu mata 6 za su dare wannan kujera har da Akon Eyakenyi wanda Sanata ce a majalisar dattawa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya rantsar da alkalai 9 na babbar kotun jihar Kano da kuma khadi 4 na kotun ɗaukaka ƙara ta shari'ar musulunci.
Wasu gungun matasa da suka ƙunshi maza da mata sun yu zanga-zangar adawa da shirin majalisar dokokin jihar na tsige Shaibu daga kujerar mataimakin gwamna.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa na sane da yunwar da mutane ke ciki kuma za ta ɗauki matakan kawar da ita nan ba da daɗewa ba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya bayyana cewa ya yi tunanin barin ofis lokacin da ake tsaka da rikicin siyasa tsakaninsa da Nyesom Wike.
Majalisar jihar ta lissafo laifukan da mataimakin gwamna, Philip Shaibu ya yi yayin da ake shirin tsige shi wanda aka fara a jiya Laraba 6 ga watan Maris a jihar.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Babayo Akuyam da mataimakinsa Ahmed Abdullahi sun yi murabus daga mukamansu bayan dawowar Suleiman da Dahiru.
Siyasar Najeriya
Samu kari