Siyasar Najeriya
Kotun sauraron kararrakin zaben ƴan majalisa ta soke nasarar ɗan majalisar Igboeze North/Udenu, Simon Atigwe, ta ce sakamakon da aka bayyana ba gaskiya ba ne.
Majalisar wakilai ta kasa ta bayyana cewa an janye kudin dokar da zai hukunta yan Najeriya da su ke kin rera taken kasa ko lalata alamomin kasar nan.
Jam'iyyar PDP a jihar Abia ta yi nasarar kwace ikon Majalisar dokokin jihar bayan samun karin mamba daya da aka rantsar a jiya Talata 13 ga watan Agustan 2024.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta nuna goyon bayanta ga Gwamna Siminalayi Fubara na jihar. Jam'iyyar karkashin jagorancin Emeka Beke ta ce lokacin siyasa ya kare.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kama wasu ƴan siyasa bisa zargin tallafawa zanga zanga ɗa N4bn a Abuja da wasu jihohi.
Za a ji Sanatan Kano ta Kudu karkashin jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila ya ce yana karbar Naira miliyan 22 a matsayin albashi da kudin gudanarwa a duk wata.
Tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari, Goodluck Jonathan da sauransu sun yiwa Shugaba Bola Tinubu alkalanci bayan ya shafe wata 14 yana mulki.
Sanata Muhammad Ɗanjuma Goje ya yi nasara, kotun ɗaukaka ƙara a Abuja ta tabbatar da shi ɗan APC, ta ci tarar jam'iyya mai mulkin jihar Gombe N200,000.
Alhaji Tanko Yakasai da Farfesa Auwalu Yadudu sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nazari sosai kan batun canza tsarin mulkin Najeriya.
Siyasar Najeriya
Samu kari