Siyasar Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP, yayin da ake ci gaba da jita-jitar zai fice daga APC.
Wata ƙungiya da ta haɗa gaba ɗaya ƙungiyoyin kishin jihar Bauchi ta yi kira ga Sanata Akpabio ya gaggauta sauka daga muƙamin shugaban majalisar dattawa.
Kwamared Philip Shaibu ya yi rashin nasara a gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja a kokarin dakatar da majalisar dokoki daga yunkurin tsige shi a jihar Edo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya fara bin wasu muhimman matakai 3 domun tantance kowane ministan kan aikin da aka ɗora masa, mai yiwuwa a kori wasu.
Yayin da ake ta shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Ondo, Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya sake gamuwa da cikas bayan jigon APC ya gargade shi kan sake tsayawa takara.
Majalisar dokokin jihar Edo ta umurci alkalin alkalan jihar samar da kwamitin mutanen da za su duba zarge-zargen da ake yi wa mataimakin gwamnan jihar don tsige shi.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi hasashen cewa jam'iyyar APC ka iya kwace jihar Edo a zaben gwamnan da ke tafe a watan Satumba, 2024.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tattauna da ɗan takarar gwamnan jihar Edo a zaben 2024, Okpebholo da abokin takararsa a fadar shugaban kasa.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Rilwan Olanrewaju, ya yi magana kan umurnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar na aiwatar da rahoton Steve Oronsaye.
Siyasar Najeriya
Samu kari