Siyasar Najeriya
Reno Omokri ya shawarci dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi kgan yadda zai shawo kan Musulmai su zabe shi a 2027 tare da manta abin da ya yi.
Gwamnan Kano ya bayyana kudin da yake kashewa wajen ciyar da Kanawa a cikin watan Ramadana yayin da ake ci gaba da cece-kuce kan adadin kudin na bana.
An nemi gwamnan Kano ya ba bahasin yadda ya kashe wasu kudade da ake ganin an ware su ne domin ya ciyar da 'yan jihar a cikin watan Ramadanan bana.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Jam'iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA) ta yi wa shugaban jam'iyyar APC na kasa martani kan kalamansa na cewa jihar Anambra za ta koma hannun APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ziyarci dakataccen sanatan Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi, a gidansa da ke birnin tarayya Abuja.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan al'umma, Mohammed Idris, ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Kano kuma ya gana da mai girma gwamna, Abba Kabir Yusuf.
Tsohon gwamna, Nasir El- Rufa'i a cikin ƴan kwanakin nan yana kai ziyara a wajen ƴan siyasa. Za a tuna Nasir Ahmed El- Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Yunusa Tanko, ya musanta batun ficewar Peter Obi daga jam'iyyar da ske yadawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari