Siyasar Najeriya
Fitaccen malamin addinin Kirista, Primate Ayodele ya bayyana cewa za a iya samun tashin hankalin siyasa a zaɓen 2027 idan gwamnatin Tinubu ba ta gyara ba.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, a ranar Alhamis, ya gudanar da wani sauyi a majalisar jiharsa jim kadan bayan rantsar da sababbin kwamishinoni shida.
Dan majalisar kasar Amurka, Beroro Efekoro ya gargadi gwamnatin Najeriya kan yawan kashe kudi da sunan albashi da alawus din yan majalisar dattawan Najeriya.
Gwamnatin Benue ta fara aikin gina titi a gaban sakatariyar APC na jihar yayin da wani tsagin jam'iyyar ke shirin gudanar da taro. An ce an toshe kofar shiga ofishin
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa za a sauke Abdullahi Umar Ganduje daga matsayin shugabanta na kasa.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Edo, Sanata Monday Okpebolo, ya yi alkawarin samar da ayyukan yi sama da 5000 ga matasa a jihar idan ya ci zabe.
Jiga-jigan APC da suka rike muƙamai daban daban a lokacin gwamnatin Abdullahi Ganduje sun kafa kungiya ta musamman domin taimakawa mabukata a Kano.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sanya 12 ga watan Satumbar 2024 a matsayin ranar gudanar da babban taronta na masu ruwa da tsaki (NEC) a Abuja.
Kungiyar Yarabawa ta yi kira ga masu neman kifar da gwamnatin Bola Tinubu a lokacin zanga zanga da su jira sai a shekarar 2031 bayan ya yi tazarce tukunna.
Siyasar Najeriya
Samu kari