Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya amince da naɗin mutane 1,192 a matsayin masu taimaka masa na musamman, matakin zai fara aiki a watan Satumba.
Wani babban jigon APC, Kwamared Abdulhakeem Adegoke Alawuje ya yi hasashdn cewa ƴan Najeriya ba za su gujewa Tinubu ba a zaben shugaban ƙasa na 2027.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin takarar shugaban ƙasa a 2027, ya ce wasu ne ke son haɗa shi faɗa da Bola Tinubu.
Ana raba ayyukan mazabu ga yan majalisun kasar nan 109 domin gudanar da ayyukan ci gaba a sassa daban-daban na mazabunsu ciki har da Barau Jibrin da Ali Ndume.
Tsohon mai ba Rabi'u Musa Kwankwaso shawara kuma dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga NNPP zuwa APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe su a Abuja.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta musanta batun cewa akwai shirin tsige Abdullahi Umar Ganduje daga mukamin shugabanta na kasa. Ta ce ba gaskiya ba ne.
Dan takarar jam'iyyar AAC ya yi nasarar lashe kujerar Kansila a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Bauchi. Ya lallasa takwaransa na jam'iyyar PDP.
Mstaimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya fito ya yi magana kan taimakon da ya ba Gwamna Godwin Obaseki a siyasance. Shaibu ya ce ya yiwa gwamnan rana.
An yi musayar kalamai tsakanin Bashir Ahmaad da wasu da ake tunanin masoyan Abdullahi Ganduje har ya yi masu addu’ar Allah ya tashe shi a tawagarsu Ganduje a kiyama
Siyasar Najeriya
Samu kari