Siyasar Najeriya
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa ya hakura da ayyukan coci ya tsunduma cikin siyasa domin a dama da shi.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana cewa jam'iyyun siyasa 19 sun nuna sha'awar tsayar da ƴa takara a zaben gwamnan jihar Ondo.
A juya Jumu'a ne shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, akwai wasu muhimman abubuwa da ya dace ku sani game da ɗan siyasar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa majalisa za ta sake duba matakin dakatarwa da ta dauka kan Sanata Abdul Ningi.
Gwamna Sir Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya yi ikirarin cewa babu abin da zai dakatar da gwamnatinsa daga kammala wa'adinta na shekaru 4 a jihar.
Shugaban Najeriya, Bila Ahmed Tinubu ya naɗa Dakta Dr. Abdullahi Usman Bello a matsayin sabon shugaban hukumar ɗa'ar ma'aikata ta ƙasa CCB, ya fitar da sanarwa.
Daya daga cikin manyan jam'iyyun adawa a Najeriya, Labour Party, ta fara shawawarin sake keɓe tikitin takarar shugaban ƙasa ga Peter Obi, jagoranta na ƙasa.
Mambobi 6 na majalisar dokokin jihar Enugu sun sauya sheka daga Labour Party da aka zaɓe su karkashinta, sun koma jam'iyyar PDP mai mulkin jihar kan wani daili.
Siyasar Najeriya
Samu kari