Siyasar Najeriya
Korarrun shugabannin jam'iyyar APC a jihar Benue sun garzaya gaban kotu. Shugabannin sun kai karar Abdullahi Umar Ganduje saboda kin bin umarnin kotu.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce yana da yaƙinin babu mai zarginsa da cin hanci da rashawa ko ya sauka daga mulki, ya nuna yana da rikon amana.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ya bukaci ya fice daga jam'iyyar PDP.
Sanatoci daga Arewacin kasar nan sun shiga jerin yan Najeriya da su ka kadu da labarin kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa bayan gana masa azaba a jihar Sokoto.
Rikicin cikin gida na PDP ya sake buɗe sabon shafi da shugaban jam'iyya na ƙasa suka fara shirin sauke Gwamna Fubara na jihar Ribas, sun koma bayan Wike.
Jam'iyyar APC ta rushe shugabanninta na jihar Benue. APC ta yi hakan ne duk da umarnin kotu da ya hana ta daukar wannan matakin. Jam'iyyar na fama da rikici a jihar.
Shugaban rikon PDP na ƙasa, Ambasada Umar Damagum ya bayyana cewa ba bu wanda zai tsorata shi ko a matsa masa lamva ya yi murabus daga muƙaminsa.
Babban limamin cocin nan da aka saba jin muryarsa a harkokin siyasar ƙasar ɓan, Primate Ayodele ya nemi shugaban ƙasa Tinubu ya sauke ministan wasanni
Jigo a jam'iyyar PDP, Edwin Clark ya bukaci mukaddashin shugaban PDP na kasa Umar Damagun ya kori ministan Abuja, Nyesom Wike domin cigaban jam'iyyar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari