Siyasar Najeriya
Wasu ‘yan ta'adda da ba a san ko su wanene ba ne sun kai wa kwamishinan muhalli na jihar Oyo, Honarabul Mogbanjubola Olawale Jagaban hari a ranar Litinin.
Rikicin shugabanci ta taso jam'iyyar APC a gaba a jihar Enugu. Tsagin da ke samun goyon bayan shugaban jam'iyyar na kasa, ya dakatar da mambobi 20.
Sabon rikici ya kunno a kai a APC reshen Benuwai yayin da tsagin kwamitin shugabancin rikon kwarya na Omale da na bangaren Austin Agada suka fara nunawa juna yatsa.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi ta fara shirin daukar matakin ladabtarwa kan sanata Dino Melaye biyo bayan sukar da ya yiwa shugabanninta na kasa.
Dan takarar gwamnan Edo karkashin jam'iyyar AAC, Udoh Oberaifo ya ce ya tsallake hare-hare 'yan bindiga da ke son kashe shi har sau uku a wajen yakin neman zabe.
Jigon jam'iyyar APC a jihar Rivers, Cif Eze Chukwuemeka Eze, ya bayyana cewa 'yan Najeriya ba za su zabi Shugaba Bola Tinubu ba a zaben 2027 da ke tafe.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Cif Olabode George, ya bayyana cewa da Atiku ya ci zaben 2023 da bai yi nasara ba a matsayin shugaban kasar nan.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kogi ta yi iƙirarin cewa an farmaki magoya bayanta a harabar kotun koli bayan tabbatar da nasarar Gwamna Ahmed Ododo ranar Jumu'a.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP ts buƙaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yiwa matasan da aka kama lokacin zanga-zanga adalci wajen hukunta su.
Siyasar Najeriya
Samu kari