Siyasar Najeriya
Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce jam’iyyar APC da kuma PDP sun gaza wajen jagorantar jama’a. Ya kuma yi magana kan matsalar tsaro a Nijeriya.
Rahotanni sun yi nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, kuma jigo a jam'iyyar APC, Nasir Ahmad El-Rufai, na shirin kai Shugaba Bola Tinubu kotu.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da jawo matasa yana ba su muƙamai a gwamnatin tarayya, a wannan karon ɗan shekara 36 ya zama shugaban hukumar CREDICORP.
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Gabriel Dewan, ya rantsar da sababbin ƴan majalisar dokoki 9 cikin 16 na jam'iyyar APC ranar Jumu'a a Jos.
Wani fitaccen ɗan majalisar tarayya na APC a jihar Benuwai, Cif Agbese ya sha da ƙyar yayin da wasu ƴan baranda suka farmaki wurin taron da ya halarta a mazaɓarsa.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ba da hutun yau Jumu'a, 5 ga watan Afrilu, 2024 domin bai wa ma'aikata damar komawa gida su kaɗa kuri'a a zaben Asabar.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Kwamared Philiph Shaibu, yana da ragowar dama ɗaya da zai kare kansa kan zargin da ake masa a gaban kwamitin bincike.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya bayyana cewa ba abin da yake jin tsoro yayin da ake shirin fafata zaben fitar da ɗan takara a inuwar jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitocin shari'a guda biyu (JCIs) da za su binciki yadda aka karkatar da kadarorin gwamnati daga 2015 zuwa 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari