Siyasar Najeriya
Kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Honarabul Gabriel Dewan, ya yi magana kan dalilinsa na kin rantsar da 'yan majalisa bakwai na jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya naɗa tare da tura sunayen sababbin kwamishinoni zuwa ga majalisa dokokin jihar domin tantancewa da tabbatar da su.
Gwamnatin Kano ta shaidawa mai martaba Sarki Aminu Ado Bayero cewa za su kawo ƙarshen fadan daba da bangar siyasa. Sarki ya shawarci iyayen kan sanya ido
Yayin da kwmaitin zartaswa ke shirin zama mako ƙai zuwa, yan Arewa ta Tsakiya sun fara bayyana waɗanda suka dace a bai wa kujerar shugaban jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Bayelsa ta samu nasarar lashe zaben dukkan kananan hukumomin jihar wanda aka gudanar ranar Asabar, 6 ga watan Afrilu. 2024.
Omobayo Godwins ya bayyana cewa samun makoma mai kyau na ɗaya daga cikkn dalilin da suka ja ra'ayinsa ya sauya sheƙa daga Labour Party zuwa PDP a Edo.
Mambobi akalla 60 na majalisar wakilan tarayya sun yi barazanar tattara kayansu su bar babbar jam'iyyar adawa PDP matukar Damagun bai yi murabus ba.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara sanye da kakin sojojin sun yi awon gaba da tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ribas a 2023, Jackrich, sun kashe mutum biyu.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya bayyana cewa ba zai haƙura ba, zai ɗauki matakin shari'a kan tsigewar da aka masa ba hisa ƙa'ida ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari