Siyasar Najeriya
Shugaban APC a Najeriya, Abdullahi Ganduje ya ce za su fara rajistar yan jam'iyyar ta yanar gizo da neman hadin kai tsakanin shugabannin jam'iyya da masu mulki.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sunnshirya tsaf domin mayar da sauran jihohin da ke hannun 'yan adawa su dawo na APC.
Babbar kotun jiha mai zama a Makurɗi ta amince da buƙatar tsawaita umarnin da ta bayat na hana APC rusa kwamitin gudanarwa ƙarƙashin Agaba a jihar Benue.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ce ficewar Moghalu daga cikinta bai zo mata da mamaki ba saboda ta jima da gano shirinsa, ta masa fatan alheri.
Tsohon mataimakin shugaban PDP ta kasa, Cif Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu Alhaji Atiku Abubakarya tsaya takarar shugaban kasa a 2027 ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yiwa jigon PDP Bode George martani kan shawarar da ya ba shi ta ya hakura da yin takara a 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa daruruwan magoya bayan APC sun sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP a jihar Ondo Yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamna.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta dakatar da Hon. Seyi Sowunmi mai wakiltar mazabar Ojo a jihar har na tsawon watanni uku saboda kin mutunta ta.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi da Gwamna Alex Otti sun kira taron masu ruwa da tsakin Labour Party, za a yi taron ranar 4 ga watan Satumba, 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari