Siyasar Najeriya
Yayin da ake shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, shugabannin jam'iyyar PDP da APC a Najeriya na fuskantar barazana bayan sanar da dakatar Abdullahi Umar Ganduje.
Mambobin jam'iyyar NNPP daga jihohin Arewa 19 sun kada kuri'ar rashin gansuwa da salon mulkin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, sun nemi ya yi murabus.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya shawarci Bola Ahmed Tinubu ya rabu da duk hadimin da ya gaza aikin da aka sanya shi.
Kunguyar PFM ta bayyana cewa waɗanda suka shirya taron manema labarai da aka dakatar da Ganduje duk mambobin jam'iyyar NNPP kuma Kwankwaso ya sa su.
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kano ya ladabtar da shugabannin jam'iyyar da suka dakatar da Abdullahi Umar Ganduje.
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta dakatar ɗan Majalisar jihar, Hassan Umar da ke wakiltar Birnin Kebbi ta Arewa kan wasu kalamai da ke neman ta da husuma a Majalisar.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa ba ruwansa ba harkokin mulkin wanda ya gaje shi a jihar don ba ya son zama ubangida.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta shirya gudanar da taron kwamitin zartaswa na kasa. Za a fafata tsakanin Atiku da Wike kan shugabancin jam'iyyar.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta cafkw wata 'yar siyasa ta hannun daman Nasir Ahmad El-Rufai a jihar Kaduna.
Siyasar Najeriya
Samu kari