Siyasar Najeriya
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya gargadi ma'aikatan jihar kan yin kuskuren zabar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar da ke tafe. Ya bukaci su zabi APC.
Asue Ighodalo ya ce Edo PDP za ta rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a lokacin da gwamnatin tarayya da ‘yan sanda suka saki 'yan jam’iyyar da aka tsare.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce jiharss na da wadataccen ruwan da zai kashe kowace irin wuta, ya ce watakila ya faɗi wasu kalamai da suka ɓata ran Wike.
Tsohon Ministan shari'a a mulkin Olusegun Obasanjo mai suna Kanu Agabi ya shawarci yan siyasa kan magudin zabe inda ya ce ka da su yi tsammanin taimakon Ubangiji.
Jihar Edo dai na da gwamnoni 10 na soja da na farar hula tun daga shekarar 1991 har zuwa lokacin da aka yi zaben dimokuradiyya a 1999. Mun tattaro jerin gwamnonin.
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo na daga cikin manyan 'yan takarar gwamna a zaben na ranar Asabar, 21 ga watan Satumba.
Dan takarar gwamna a karkashin inuwar jam'iyyar Action Alliance (AA) a zaben jihar Edo, ya janye daga yin takara. Ya marawa dan takarar APC baya.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya bayyana cewa zaben gwamnan jihar da ke tafe a mutu ko a yi rai ne. Ya bukaci jama'a su fito su zabi jam'iyyar PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari