Siyasar Najeriya
Jerin sunayen tsofaffin Gwamnonin da magabatansu suke bincikensu a yau. Mun kawo maku jerin jihohin da ake binciken tsofaffin gwamnonin da suka sauka.
Kungiyar matasan Arewa Consultative Forum (AYCF) ta zargi wasu 'yan siyasa da kokarin kawowa Shugaba Bola Tinubu cikas a zaben 2027 da ake tunkara.
Dan fafutukar kare matasa ya musanta raɗe-raɗin da ke cewa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai zai nemi mulkin Najeriya a zaben shugaban ƙasa 2027.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa waɗanda za su jagoranci muhimman hukumomi biyu na tarayyya, ya buƙaci su rike amana su sauke nauyi.
Gwamnatin jihar Oyo ta sanar da sanya dokar hana zirga-zirgar ababen hawa ranar Asabar, 27 ga watan Afrilu, ranar da aka shirya zaɓen kananan hukumomi.
Wata majiya a hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC) ta yi ikirarin cewa IGP ya janye ƴan sanda daga hukumar kan binciken shugaban APC Ganduje.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya buƙaci tsofaffin gwamnonin jihar su daina shiga dukkan al'amurorin gwamnatinsa idan har ba gudummuwa za su bayar ba.
Yayin da ake shirye-shiryen zaɓen gwamna a jihar Edo, wani fitaccen jigon APC, Kingsley Topa, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP domin taimakawa Gwamna Obaseki
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Siyasar Najeriya
Samu kari