Siyasar Najeriya
Jagoran siyasar jihar Kano kuma jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce suna kan shirin game da haka.
Yayin da ake yada jita-jitar komawarsa APC, Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Plateau ya musanta rade-radin inda ya ce babu kamshin gaskiya a cikin labarin.
Ga dukkan alamu babu ranar warware rigimar PDP yayin da gwamnoni suka rabu gida biyu na shirin sauke shugaban jam'iyya na ƙasa, Ambasada Umar Damagum.
Goodluck Ebele Jonathan ya yi kira na musamman ga yan siyasa, jami'an tsaro da INEC kan yin gaskiya da adalci a zaben Edo. Za a yi zaben gwamna gobe a Edo.
Yayin da gwamnoni ke kokarin lalubo bakin zaren a matakin kasa, jam'iyyar PDP reshen jihar Katsina ta rabu gida biyu. tsagin Lado Ɗanmarke da Inuwa.
Kungiyar Yiaga Africa ta bayyana cewa za a iya samun tashin hakula a kananan hukumomin takwas na Edo a lokacin zaben gwamnan jihar da za a gudanar ranar Asabar.
A yayin da al’ummar Edo ke shirin kada kuri’a a zaben sabon gwamna a ranar Asabar, 21 ga Satumba, mun yi cikakken bayani kan laifuffukan zabe a Najeriya.
Yayin da al'ummar jihar Edo ke shirin fita su zabi wanda zai shugabanci su, Legit Hausa ta tattaro maku wasu muhimman abubuwa game da siyasar jihar.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa jam'iyyar PDP za ta amince da sakamakon zaben gwamnan jihar idan an gudanar da shi bisa gaskiya da adalci.
Siyasar Najeriya
Samu kari