Siyasar Najeriya
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi iƙirarin cewa tun kafin hukuncin kotun ƙoli aka cimma matsaya da Gwamna Abba Kabir zai baro NNPP.
A cikkn kwanaki kalilan da suka gaba, jam'iyyar PDP a jihar Abia ta rasamanyan kusoshi ciki har da tsohon kakakin majalisar dokokin jihar da tsofaffin mambobi.
Jam'iyyar APC reshen jihar Ribas ta umurci majalisar dokokin jihar ta fara shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara daga kan madafun iko ba tare da ɓata lokaci ba.
Mai ba da shawara kan harkokin shari'a ga jami'yyar APC, Abdulkadir Kana ya fayyace dokar jam'iyyar kan dakatar da Abdullahi Ganduje daga mukaminsa.
Manyan jaridun Najeriya sun fitar da jaridun da suka buga na yau Talata, 7 ga watan Mayu, kuma kanun labaran sun ta'allaka kan tattalin arziki, siyasa da rayuwa.
Guguwar sauya sheƙa ta sake turnuƙe babbar jam'iyyar adawa PDP a jihar Ebonyi yayin da Ngele, Ogbaga suka jagoranci manyan ƙusoshi zuwa APC mai mulki.
Danbarwa ta ɓalle a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da shugaban majalisar, Agbebaku ya dakatar da mambobi 3 kan tsoron bokaye da yunkurin tsuge shi.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta ce za ta sa kafar wando ɗaya da Gwamna Siminalayi Fubara kan rashin sanya hannu a dokokin da ta zartar, ta ce ba za ta yarda ba.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara ta caccaki masu ganin hukumar yaki da cin hanci ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Siyasar Najeriya
Samu kari