Siyasar Najeriya
Babbar kotun jiha mai zama. Fatakwal ta umarci ƴan majalisa 27 da ke goyon bayan ministan Abuja da kada su sake nuna kansu a matsayin halartattun ƴan majalisa.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya magantu kan yadda jiga-jigan PDP ke sauya sheka zuwa jami'yyar APC inda ya ce ko a jikinsa bai damu da lamarinsu ba.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya amince zai miƙa kansa domin fuskantar shari'a a babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ranar 13 ga watan Yuni.
Yayin da ƴan siyasa suka fara shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2027, Pat Utomi ya bayyana cewa yana nan yana shirin kafa sabuwar jam'iyyar ceto Najeriya.
Mamban kwamitin kasafin kuɗi a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Jimoh Ibrahim ya buƙaci Tinubu ya rushe majalisar zartarwa ya rabu da wasu ministoci.
Dubunnan mambobin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Jigawa sun watsar da jam'iyyar inda suka sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa ta NNPP.
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya ziyarci majalisar dokokin jihar Rivers yayin da ake batun 'yan majalisar sun fara yunkurin tsige shi daga kan kujerarsa.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce gwamnonin Najeriya suna kaunar ganin ma'aikata cikin walwala kuma a shirye suke su biya sabon mafi ƙarancin albashi.
Wata kungiya a Arewata goyi bayan kiran ɗaya daga cikin ɓangaren NNPP na hukumar EFCC ts binciki tsohon gwamnan Kano, Rabiu Kwankwaso kan kuɗin kamfe.
Siyasar Najeriya
Samu kari