Siyasar Najeriya
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ce za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar d Yahaya Bello ya fuskanci shari'a kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Jam'iyyar APGA ta fara aiwatar da shirye-shiryen dakatar da gwamnan jihar Anambra, Chukwuma Soludo. Jam'iyyar APGA na zarginsa da yi mata zagon kasa.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Nasarawa ta gano cewa rabuwar kan shugabanninta na ƙasa ne ya jawo ƴan majalisa da take da du suka sauya sheƙa zuwa APC.
Akwai masu shirye shiryen maye gurbin Umar Iliya Damagum daga shugabancin jam'iyyar PDP. Mun yi duba kan 'yan siyasan da za su iya maye gurbinsa daga Arewa.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
Akalla gwamnonin PDP shida ne ke adawa da Umar Iliya Damagum. Wasu jiga-jigan jam’iyyar na ganin Damagum ya wuce gona da iri a matsayinsa na shugaban PDP na kasa.
Yayin da ake shirin tunkarar zaɓen kananan hukumomi, wasu daga cikin kantomomin tsagin Gwamna Fubara sun fice daga PDP zuwa jam'iyyar APP a Ribas.
Yayin da aka sanar da sakamakon zaben jihar Edo, jam'iyyar PDP ta cigaba da kokawa kan yadda aka gudanar da zaben inda mataimakin daraktan kamfe ya fashe da kuka.
Mataimakin gwamnan Edo, Mr. Philip Shaibu ya sake caccakar Gwamna Godwin Obaseki inda ya ce su ne gatan gwamnan a duk wani zaben da ake yi a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari