Siyasar Najeriya
Yanzun nan aka sanar da wanda ya zama sabon sarkin Kano, inda aka bayyana Muhammadu Sanusi II ya zama sabon sarki a karo na biyu bayan shekaru a kasa.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa kasashen Mali, Niger da Burkina Faso da suka fice daga kungiyar ECOWAS a watan Janairu, suna kan hanayar dawowa.
Mamban majalisar dokokin jihar Kano ya ce da fushin sarakunan da Ganduje ya naɗa suka fara mulki kuma sun so rushe masarautun tun farkon rantsar da Abba Kabir.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma dan takara a jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa zai tsaya takara a 2027 da ke tafe.
Jami'an hukumar DSS da ƴan sanda sun kai ɗauki zauren majalisar dokokin jihar Kuros Ribas bayan ƴan majalisar sun tsige shugaba kan zargin almundahana.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana abubuwan da ke kawowa mata cikas a siyasar Najeriya.
Fitaccen ɗan fafutuka a soshiyal midiya wanda ake kira da VDM ya ce Bola Tinubu ya fi ƙarfin Atiku da Kwankwaso da Peter Obi ko da kuwa sun haɗa kai a 2027.
Kungiyar matasan APC na kasa sun barranta kansu da masu fafutukar tsige shugaban jam'iyyar na Kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar.
Wani jigo a jam'iyyar Labour Party (LP), Akin Osuntokun, ya bayyana cewa Peter Obi zai koma jam'iyyar PDP ne kawai idan za a ba shi tikitin takarar shugaban kasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari