Siyasar Najeriya
Gwamnonin jihohohin kudancin Najeriya su 17 suna tattaunawa a jihar Ogun a yau Litinin. Wannan shi ne taron su na farko tun bayan rasuwar gwamnan jihar Ondo.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan sarautar jihar Kano, wasu fitattun lauyoyi a Najeriya sun ki yin martani saboda zarge-zarge da ke cikin hukuncin kotu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Aminu Waziri Tambuwal sun ziyarci tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari a gidansa na Daura, jihar Katsina.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta kwantar da hankulan mambobinta a jihar Taraba wadanda suka fusata sakamakon mukaman da Gwamna Agbu Kefas ya raba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya sallami shugaban Majalisar sarakunan gargajiya a jihar, Chidi Awuse inda ya maye gurbinsa da Eze Chike Worlu Wodo.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya yi magana kan siyasar uban gida da aje yi a Najeriya inda ya bayyana matsayarsa kan haka.
Yayin da ake tunkarar babban zaɓen gwamna a watan Satumba, 2024, Asue Ighodalo na PDPP ya rasa ɗaya daga cikin ƴan tawagar tallata takararsa, Felix Isuku.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar LP, Peter Obi ya caccaki yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ke nuna halin ko-in-kula da talakan Najeriya ke ciki.
Wani jigon PDP, Austin Okai ya bayyana cewa Yahaya Bello ya ɓuya ne a gidan gwamnatin jihar Kogi da ke Lokoja da taimakon Gwamna Ahmed Usman Ododo.
Siyasar Najeriya
Samu kari