Siyasar Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta a jihar Rivers (RSIEC) ta sanya ranar da za ta gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi 23 da ake fadin jihar.
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce zai rama abin da Nyesom Wike ya masa na caccaka a gaban jama'a idan suka sake haduwa a wajen taro.
Wani rahoto ya bankaɗo yadɗa ƴan siyasada ƴaƴansu da matansu suka mallaki manya manyan kadarori a Dubai, ana ƙiyasin gidajen sun kai darajar N1.49trn.
Akalla jihohi 20 a Najeriya ne ba su da zababbun shugabannin kananan hukumomi yayin da gwamnonin suka ki gudanar da zaben amma suka kafa kwamitin riko.
‘Yan majalisar dokoki sun taso Nasir El-Rufai a gaba, amma tsohon kwamishinansa ya raba gardama. Imran U. Wakili wanda masoyin Malam Nasir El-Rufai ya saki labarin.
Mambobin wasu jam'iyyu 1,648 ne suka sauya sheka zuwa NNPP a jihar Edo a ranar Alhamis 27 ga watan Yunin 2024 inda dan takarar gwamna, Azehme Azena ya karbe su.
Kungiyar matasan Arewa ta AYCF ta zargi ziyarar Rabiu Kwankwaso ga Nasir El-Rufai a matsayin kulle-kullen siyasa saboda zaben 2027 domin kifar da Bola Tinubu.
Sanata Natasha Akpoti ta bayyana cewa ta ɗauki matakin naɗa hadimai 100 domin raɗe raɗaɗin talauci ga mutanen mazaɓar Kogi ta Tsakiya, ta sa masu albashi.
Gwamnatin jihar Ribas ya bayyana cikakken bayanin wanda ake zargi da dasa bam lokacin zanga zanga a kusa da wani babban Otal a Fatakwal ranar Talata.
Siyasar Najeriya
Samu kari