Siyasar Najeriya
Tsohon jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Salihu Lukman, ya bukaci manyan jagororin adawa a Najeriya su yi hadaka domin kayar da Tinubu a zaben 2027.
Gwamnatin Tinubu ta ce babu wani lamunin $150bn ko kuma amincewa da 'yancin ‘yan madigo, 'yan luwadi, 'yan daudu, da masu auren jinsi a cikin yarjejeniyar Samoa.
Wani jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a Najeriya ya bayyana cewa 'yan Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta kada kuri'ar amincewa da gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani. An kada kuri'ar ne a wajen taro wanda El-Rufai ya ki halarta.
Sanata Shehu Sani yayi kira ga Shugaba Tinubu da ya hanzarta janye yarjejeniyar Samoa saboda cike take da sharuddan shaidanci. Yace har sauran shugabannin Afrika.
Mai Martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce dukan ƙalubalen da Najeriya ke fuskanta ba sababbi ba ne gadonsu ta yi, za a iya maganinsu.
Kotun daukaka kara ta soke umarnin da babbar kotun jihar Rivers ta yi na hana 'yan majalisar ta suka PDP zuwa APC ayyana kansu a matsayin 'yan majalisar jihar.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ce kwata-kwata bai bukatar kasancewa mataimakin Atiku Abubakar a zaben 2027 da ke tafe kamar yadda ake yadawa
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayar da umarnin dakatar da babban mai taimaka masa na musamman kan harkokin kungiyoyin fararen hula, Emmanuel Adebisi.
Siyasar Najeriya
Samu kari