Siyasar Najeriya
Kotun koli a ranar Litinin, 16 ga watan Disamba 2024, ta yi watsi da karar Ambrose Owuru na neman tsige Bola Ahmed Tinubu daga kujerar shugaban Najeriya.
Tsohon ministan wasanni, Bolaji Abdullahi, ya yanke shawarar yin murabus daga jam'iyyar PDP mai adawa. Bolaji ya ce ya yi hakan ne bayan ya kammala tunani.
Jam'iyyar APC ta yi martani kan ziyarar da Rabi'u Kwankwaso da Donald Duke suka kai ga Obasanjo a kan siyasar Najeriya. APC ta ce ziyarar ba za ta ba ta tsoro ba
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan zabin da 'yan Najeriya ya kamata su yi a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta fito ta musanta cewa ta ba Goodluck Jonathan tikitin yin takara a zaben shugaban kasa na shekar 2027 da ke tafe.
Shugabannin jam'iyyar APC a gundumar Ofosu cikin karamar hukumar Idanre sun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo, bisa zargin yin wasu kalamai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a NNPP, Sanata Kwankwaso ya kai ziyara ta musamman har gidan tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo a Abeokuta.
Kwanaki kaɗan bayan samun muƙami a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Hon Toby Okechukwu ya miƙa takardar nurabus daga kasancewa ɗan PDP a jihar Enugu.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya yi Allah wadai da hotun da ake yaɗawa ana cewa wai ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC, ya faɗi masu hannu.
Siyasar Najeriya
Samu kari