Siyasar Najeriya
Kungiyar Delta Delta Obedient Elders'Council ta yi martani ga Bola Tinubu kan maganar da ya yi a kan zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya da matasa suka yi.
Malamin addini kuma tsohon dan takarar shugaban kasa a APC Tunde Bakare ya yi kira ga yan siyasa kan bukatar talakawa, ya ce ba wanda ya dauki nauyin zang zanga.
Ministan raya Neja Delta ya caccaki gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da canza buhunan shinkafar da Bola Tinubu ya ba da a rabawa masu ƙaramin ƙarfi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammeda ya ce babu wani abu mai ma'ana da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya faɗa a jawabin da ya yi kan zanga zangar da ake yi.
Jam'iyyar APC ta karbi shugabannin PDP, LP, AFGA da YPP da suka sauya sheka a jihar Abia. Mataimakin kakakin majalisa, Benjamin Kalu ne ya karbe su.
Jam'iyyar APC a jihar Rivers ta shiga damuwa bayan yan daba da suka kona mata sakatariya sun mata barazanar cewa za su dawo. Ta nemi agaji wajen yan sanda.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ogun (OSIEC) ta zaɓi ranar 16 ga watan Nuwamban 2024 domin gudanar da zaɓen kananan hukumomi 20 da ke a jihar.
Wasu tsagerun ƴan daba da suka saje da masu zanga zanga sun tafka ɓarna a hedkwatar jam'iyyar APC da ke Fatakwal, babban birnin jihar Ribas, sun lalata kayayyaki.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya musanta zargin cewa yana da hannu a daukar nauyin masu zanga-zanga a Najeriya inda ya ce ana neman ba ta masa suna.
Siyasar Najeriya
Samu kari