Siyasar Najeriya
Rikicin siyasa ya kara kaurewa tsakanin Shehu Sani, Nasir El Rufa'i da Reno Omkri kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki. Yan siyasar sun harbin juna da kalamai.
Kakakin kungiyar matasan jam’iyyar PDP na kasa, Dare Glintstone Akinniyi, ya bayyana shirin jam’iyyar na sauke Tinubu da APC daga mulki a zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito ya yi magana kan batun da aka rika yadawa kan cewa ya cimma yarjejeniya tsakaninsa da Atiku Abubakar da Peter Obi.
An bayyana yadda manyan siyasa a Najeriya ke shirin tabbatar da sun kwace mulki a hannun Bola Ahmad Tinubu a zaben shugaban kasa da ke tafe a nan da 2027.
Wani jigo a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ya bukaci ka da a tsayar da dan Arewa takara a zaben shugaban kasa na 2027. Ya hango matsala idan aka yi hakan.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya ya tarbi 'yan adawa da suk asauya sheka zuwa jam'iyyar APC a jihar Abia. Ya yi musu marabar shigowarsu APC.
Gwamna Caleb Mutfwang na ya bayyana ci gaban tsaro a jihar Filato a 2024, inda ya yiwa Tinubu godiya kan haɗin kan da ya ba da, yana fatan 2025 za ta fi kyau.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya zargi gwamnatocin APC da rashin fadawa yan Najeriya gaskiya game da halin da kasar ke ciki sabanin na PDP.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2027 da damar da Bola Tinubu ke da ita inda ya ce kwarewarsa a siyasa zai ba shi damar yin nasara.
Siyasar Najeriya
Samu kari