Siyasar Najeriya
Mstaimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya fito ya yi magana kan taimakon da ya ba Gwamna Godwin Obaseki a siyasance. Shaibu ya ce ya yiwa gwamnan rana.
An yi musayar kalamai tsakanin Bashir Ahmaad da wasu da ake tunanin masoyan Abdullahi Ganduje har ya yi masu addu’ar Allah ya tashe shi a tawagarsu Ganduje a kiyama
Shugaban APC na riƙon kwarya ya yi zargin cewa wasu na kitsa wasu abubuwa da nufin wargaza lissafin Bola Ahmed Tinubu na tazarce a babban zaben 2027.
Fitaccen limamin cocin nan, Primate Ayodele ya yi hasashen cewa cikin sauƙi APC za ta sake samun nasara idan PDP ta yi kuskuren bai wa Atiku takara a 2027.
Aaron Uzodike, sabon ɗan majalisar dokokin jihar Abia da aka ba rantsuwar kama aiki a makon nan ya musaɓta cewa yana shirin sauya sheƙa zuwa Labour Party.
An hango sunan Sanata Ifeanyi Uba cikin sunayen yan siyasa da za su jagoranci yakin neman zaben jam'iyyar APC a zaben jihar Edo da za a yi a watan Satumba mai zuwa.
Kungiyar Civil Society Coalition for Transparency ta nemi daukin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje a jihar Enugu domin ceto takarar Tinubu a 2027.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta musanta zargin akwai tuntuɓen alkalami a sakamakon zaben shugaban kasa da aka sanar da wanda aka shigar a IREV.
Fitaccen malamin addinin Kirista, Primate Ayodele ya bayyana cewa za a iya samun tashin hankalin siyasa a zaɓen 2027 idan gwamnatin Tinubu ba ta gyara ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari