Siyasar Najeriya
PDP ta dage zabukanta na Arewa ta Tsakiya, Kudu maso Kudu da Kudu maso Yamma domin jajanta wa Filato da bai wa gwamnoni damar halartar taro a Ibadan.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Peter Obi ya nuna damuwa kan yadda abubuwa suka tabarbare a Najeriya. Ya ce mutane na kara talaucewa a kullum.
Rahotanni sun fara bayyana cewa akwai yiwuwar bangaren CPC da ya shiga hadakar kafa jam'iyyar APC zai iya ficewa daga jam'iyya saboda salon mulkin Bola Tinubu.
Sakataren watsa labarai na jam'iyyar PDP reshen jihar Ondo, Kennedy Peretei ya yi murabus daga muƙaminsa, ya zargi shugabanni da gazawa a fannin jagoranci.
Bayan saba umarninta, wata kotun tarayya da ke Port Harcourt ta bukaci shugaban mulkin jihar Ribas ya bayyana dalilin da yasa ya nada shugabannin kananan hukumomi.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce ya bar mulki da dukiyar da ya mallaka tun kafin ya zama shugaban kasa ba tare da ta ƙaru ba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa bai tattauna da kowa ba kan batun ficewa daga jam'iyyar. Ya ce yana na daram.
Prince Adebayo ya ce Tinubu yana aikata abubuwan da za su jawo jam'iyyar APC ta fadi zaben 2027, inda ya ce yana da yakinin SDP ce al'umma za su zaba.
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Siyasar Najeriya
Samu kari